< 2 Korintiyawa 12 >

1 Dole in ci gaba da yin taƙama. Ko da yake ba za tă amfane ni ba, zan yi magana a kan ru’uyoyi da wahayoyi waɗanda na karɓa daga Ubangiji.
ninoghiile kukughinia nambe nakuvumbulila kimonga. looli nitapikughinia vwimila inyivonelo ni mhola isingi sino ambonisie uMutwa.
2 Na san wani a cikin Kiristi wanda shekaru goma sha huɗu da suka wuce an ɗauke zuwa sama ta uku. Ko a cikin jiki ne, ko kuwa ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, Allah ne ya sani.
nimmanyile umuunhu jumo mwa Kilisite, juno amaka kijigho na ghane gha kilile, alyatolilue kuhanga kufika ku vulanga uvwa kukyanya fiijo. — apuo nanikagwile pamo alyale mu m'bili ughu, pamo naalyale mu m'bili ughu, looli uNguluve ghwemwene akagwile.
3 Na kuma san cewa wannan mutum, ko a cikin jiki ne, ko kuma ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, amma Allah ne ya sani,
kange nikagwile kuuti umuunhu uju - pamo alyale mu m'bili ughu, pamo naalyale mu m'bili ughu, une nanikagwile, looli uNguluve ghwe mwene akagwile.
4 an ɗauke shi ne zuwa aljanna. Ya ji waɗansu abubuwa waɗanda ba zai iya faɗarsu da kalmomi ba, abubuwan da ba a ba wa mutum damar faɗi.
alyatolilue kuhanga kufika ku paladiso ukuo akapulika amasio amimike kyongo ghano umuunhu naangajove kange naanoghile kujova.
5 Zan yi taƙama game da mutum irin wannan, sai dai ni ba zan yi taƙama da kaina ba, sai dai a kan rashin ƙarfina.
lino nikughinia vwimila umuunhu ujuo. une nanikughinia vule nilivuo, ulwene nikughinia vwimila uvuvotevote vwango.
6 Ko da zan so yin gadara ma, ba zan zama wawa ba, gama gaskiya zan faɗa. Amma na bar zancen haka, don kada wani ya ɗauke ni fiye da yadda yake ganina, ko yadda yake jin maganata.
nambe naale nilondaghe kukughinia, naale niiva n'jaasu, ulwakuva naale niiva nijova isa kyang'haani. lino nikusigha kukughinia, kuuti umuunhu ghweni alekaghe kukumbona une kuuti ninoghiile kyongo kukila sino vikusivona na kukusipulika kuhuma kulyune.
7 Don kada in cika da girman kai saboda waɗannan mafifitan manyan wahayoyi, sai aka sa mini wata ƙaya a jikina wadda ta zama ɗan saƙon Shaiɗan, don ta wahalshe ni.
neke kuuti nileke kukughinia kyongo vwimila inyinga isa kudegha sino uMutwa uYeesu ambonisie, nikapelua ulupumuko mum'bili ghwango luno luli ghwene mafua. ulupumuko uluo nsung'hua ghwa Setano, asung”hilue kuuti amhumhusie, neke nileke kukughinia.
8 Sau uku na roƙi Ubangiji yă raba ni da wannan abu.
nikansuuma uMutwa katatu kuuti amhoke mulupumuko uluo.
9 Amma ya ce mini, “Alherina ya ishe ka, domin a cikin rashin ƙarfi ne ake ganin cikar ikona.” Saboda haka, zan ƙara yin taƙama da farin ciki game da rashin ƙarfina, domin ikon Yesu Kiristi yă zauna tare da ni.
neke umwenen akam'buula akati, ulusungu lwango lukukukwila, ulwakuva muvuvotevote mwe muno ingufu sango sivoneka. mu uluo nikughiniagha nu lukeelo ulukome vimila uvuvotevote vwango, kuuti ingufu sa Kilisite sivisaghe numue.
10 Shi ya sa nake murna cikin rashin ƙarfi, da zagi, da shan wahaloli, da tsanantawa, da matsaloli, saboda Kiristi. Don a sa’ad da nake marar ƙarfi a nan ne nake da ƙarfi.
lino nili nulukeelo vwimila uvuvotevote, kulighua, kuuva mu nhalamu, kuuva mulupumuko na kuhangajisivua vwimila uKilisite, ulwakuva pano niiva m'botevote, pe pano niiva ni ngufu.
11 Na yi wauta kam, amma ku ne kuke tilasta mini, ku ne kuwa ya kamata ku yaba mini, domin ba inda na kāsa waɗannan mafiffitan manzanni, ko da yake ni ba kome ba ne.
lino une nili n'jaasu umue mwemue mumheliile ku ulu. umue muveela munoghile kukunginia, ulwakuva nambe nivoneka kuuti naninoghiile, une nanili nsunghua n'debe kukila avuo vano vitambulua vasung'hua vavaha.
12 Abubuwan da suke tabbatar da manzo, alamu, abubuwa da kuma ayyukan banmamaki, an aikata su a cikinku da matuƙar nacewa.
ye nili ku lyumue nikaale nu lugudo na kuvomba ifidegho ni fi valilo fino fyahufyagha kuuti une nili nsung'hua.
13 Ta yaya ne darajarku ba tă kai ta sauran ikkilisiyoyi ba, ko kuwa don dai ban nawaita muku ba ne? Ku gafarta mini wannan laifi!
nakwekili kimonga kino nivombile kufipugha ifingi ifya vitiki. neke nanivombile kulyumue. ulwene kuuti pano nanikaale n'sigho kulyumue? neke uvuo vwe vwitiki vwango, mun'saghilaghe.
14 Yanzu a shirye nake in ziyarce ku sau na uku, ba zan kuma nawaita muku ba, don ba kayanku nake so ba, ku nake so. Gama ba yara ne da ɗaukar nauyin iyayensu ba, sai dai iyaye ne da ɗaukar nauyin yaran.
lolagha! une nikulinga'hania kukwisa kulyumue ulwa vutatu. neke naningave n'sigho kulyumue ulwakuva nanilonda ifiinu fiinu, nikuvalonda umue. ulwakuva avaanha navanoghiile kuvuta ifiinu kuuti five fya vapafi, looli avapafi vanoghiile kuvuta ifiinu kuuti five fya vaanha.
15 Don haka ina farin ciki in kashe dukan abin da nake da shi a kanku, har in ba da kaina ma dominku. In na ƙaunace ku fiye da haka, za ku rage ƙaunarku gare ni ne?
une nili nu lukeelo kuhumia ifiiu fyango na kukuhumia juune kukuvatanga umue. nave nikuvaghana fiijo, ninoghiile kughanua padebe?
16 To, shi ke nan, ban nawaita muku ba. Ashe, sai ku ce dabara na yi muku, na shawo kanku ta hanyar yaudara!
neke ndavule lulivuo, une nanikaale n'sigho kulyumue. looli ulwakuva une nili n'sufu fiijo, nihwene juno avakoovile nu vusyangi.
17 Na cuce ku ne ta wurin wani daga cikin waɗanda na aiko a gare ku?
asi! nikatoliile kimonga kulyumue mulwa kukava uluvumbulilo kukilila avaanhu vano nikavasung'hile?
18 Na roƙi Titus ya zo wurinku. Na kuma aiki ɗan’uwanmu tare da shi. Ko Titus ya cuce ku ne? Ba ruhu ɗaya yake bi da mu ba? Ba kuma hanya guda muka bi ba?
nikan'sumile uTiito palikimo nu nyalukolo ghwitu ujunge kuuti iise kulyumue. asi! uTiito akatoolile kimoga kulyumue? asi! natukagwile musila jila jila? vule, natukaghendile mu sajo sila sila?
19 Ko tun dā can, kuna tsammani muna kāre kanmu a gare ku ne? A gaban Allah muke magana, kamar waɗanda suke cikin Kiristi. Ƙaunatattuna, kome da muke yi, muna yi ne don inganta ku ne.
musagha kuuti un'siki ghwoni ughu, tukujooleka kulyumue kuuti muleke pikutuvona kuuti tulivavivi pa maaso ghiinu? tujova isi ulwakuva tuli vavombi va Kilisite, na ju Nguluve akagwile, isi sooni tuvomba kukuvatanga mukangale mu lwitiko.
20 Gama ina tsoro, in na zo, in tarar da ku dabam da yadda nake so, ku ma ku tarar da ni dabam da yadda kuke so. Ina tsoro kada yă zama akwai faɗa, da kishi, da fushi mai zafi, da tsattsaguwa, da ɓata suna, da gulma, da girman kai, da hargitsi.
lino nikwoghopa kuuti, niliiva nikwisa kulyumue nili kuvagha muli nu luveelo luno nanikeela une. nikwoghopa kuuti ndepoonu nilikuvaagha muli na mabaatu, ni giila, ni ng'halaasi, nu vusulani, kudeselanila kukughinia kuuva na matiling'hano.
21 Ina tsoro kada sa’ad da na sāke zuwa, Allahna zai ƙasƙantar da ni a gabanku, kuma in yi baƙin ciki saboda waɗanda suka yi zunubi a dā, ba su kuma tuba daga aikin ƙazanta, da na fasikanci, da kuma lalata da suka sa kansu a ciki ba.
kange nikwoghopa kuuti niliiva nikwiisa kulyumue, uNguluve ghwango ilikumbiika nivone soni pa maaso ghiin. nilisukunala kuvona avaanhu vinga mulyumue vano vakavombile inyivi ulutasi, navalatile. vajighe na maghendele agha vuvwafu, uvughendamwalu nu vunoghelua uvunge vuno vakaale navwo.

< 2 Korintiyawa 12 >