< 2 Korintiyawa 12 >
1 Dole in ci gaba da yin taƙama. Ko da yake ba za tă amfane ni ba, zan yi magana a kan ru’uyoyi da wahayoyi waɗanda na karɓa daga Ubangiji.
Awhcahnak naw akdaw am a pawh üngpi awhcanak vai awmki. Cunsepi Bawipa naw a na peta hmuhthehnak la mdanak ka jah pyen khai.
2 Na san wani a cikin Kiristi wanda shekaru goma sha huɗu da suka wuce an ɗauke zuwa sama ta uku. Ko a cikin jiki ne, ko kuwa ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, Allah ne ya sani.
Khritjan khyang mat, ajana kum xaleikphyü law pängkia kcün üng khankhaw ak'hlüng säiha khüa kyaki tia ka ksingki. (Ahin hin akcang aw mhmuhthehnak aw ti cun am ksing, Mhnam däng naw ksingki).
3 Na kuma san cewa wannan mutum, ko a cikin jiki ne, ko kuma ba a cikin jiki ba, ni dai ban sani ba, amma Allah ne ya sani,
Pyen be tü veng; acuna khyang cun Paradaia khünak khamki tia ka ksingki (acuna khyang cun pumsa üng awmki aw, pumsa kaa awmki aw? ti am ksing nawng, Pamhnam däng naw ksingki), acuna khyang naw nghngicima ngthu üng am pyen thei la nghngicima m'yawng am, am pyen theia ngthu ngjaki.
4 an ɗauke shi ne zuwa aljanna. Ya ji waɗansu abubuwa waɗanda ba zai iya faɗarsu da kalmomi ba, abubuwan da ba a ba wa mutum damar faɗi.
5 Zan yi taƙama game da mutum irin wannan, sai dai ni ba zan yi taƙama da kaina ba, sai dai a kan rashin ƙarfina.
Acuna khyanga phäh ka awhcah khai; cunsepi, ihlawka am ka ktha mahki tia thea ta kamäta phäha am awhcah veng.
6 Ko da zan so yin gadara ma, ba zan zama wawa ba, gama gaskiya zan faɗa. Amma na bar zancen haka, don kada wani ya ɗauke ni fiye da yadda yake ganina, ko yadda yake jin maganata.
Ngthungtak ka pyen khaia kyase, ka awhcah hlü üng pi ka angkia am kya. Cunsepi am awhcah hlü veng, Khyang naw ami na hmuh la ami na ngjaka kthaka ami na mhlünmtai vai am ngja hlü veng.
7 Don kada in cika da girman kai saboda waɗannan mafifitan manyan wahayoyi, sai aka sa mini wata ƙaya a jikina wadda ta zama ɗan saƙon Shaiɗan, don ta wahalshe ni.
Acunüng, ka hmuh khawjah a lawa phäha ka awhcahkia am akyanak vaia, ka pumsa üng Khawyam naw khuikhanaka nghling a na pet.
8 Sau uku na roƙi Ubangiji yă raba ni da wannan abu.
Acuna khuikhanak üng lätnak vaia Bawipa veia kthum vei nghui lü ktaiyü ni se,
9 Amma ya ce mini, “Alherina ya ishe ka, domin a cikin rashin ƙarfi ne ake ganin cikar ikona.” Saboda haka, zan ƙara yin taƙama da farin ciki game da rashin ƙarfina, domin ikon Yesu Kiristi yă zauna tare da ni.
ani naw, “Ka bäkhäknak na phäha khäki; ka johit naw am na kyannak kümbe saki” a ti. Acunakyase, Khritawa johit ka khana a awmnak thei vaia jekyai leng leng lü am ka kyannak ka awhcah na bawk khai.
10 Shi ya sa nake murna cikin rashin ƙarfi, da zagi, da shan wahaloli, da tsanantawa, da matsaloli, saboda Kiristi. Don a sa’ad da nake marar ƙarfi a nan ne nake da ƙarfi.
Acunakyase, Khritawa phäha am kyannak, setnak, hnepeinak, mkhuimkhanak, am mkhawteinake cun ka jah ngaihki. Am ka kyan üng ni ka kyan ve.
11 Na yi wauta kam, amma ku ne kuke tilasta mini, ku ne kuwa ya kamata ku yaba mini, domin ba inda na kāsa waɗannan mafiffitan manzanni, ko da yake ni ba kome ba ne.
Angkia kba ka awmki, acunkba nami na vesaki ni. Nangmi cun keia dawnak nami mdan khaia nami kyaki ni. Kei cun ia am ka kya üng pi nami ngsä kkü hea kthaka ka jaw bawkia am kya.
12 Abubuwan da suke tabbatar da manzo, alamu, abubuwa da kuma ayyukan banmamaki, an aikata su a cikinku da matuƙar nacewa.
Ngsäa ka kyanak msingnak vaia müncankse he la cäicatnak he khawkän cun mlung msaünak am nami ksunga pawh pänga kyaki.
13 Ta yaya ne darajarku ba tă kai ta sauran ikkilisiyoyi ba, ko kuwa don dai ban nawaita muku ba ne? Ku gafarta mini wannan laifi!
Ngui am nami na kpüi vaia am ka ning jah kthähki. Acuna phäha sangcim kce he ka jah ksenaka kthaka nangmi veia akse ka biloki aw? Am kümkawinak na mhlätei ua.
14 Yanzu a shirye nake in ziyarce ku sau na uku, ba zan kuma nawaita muku ba, don ba kayanku nake so ba, ku nake so. Gama ba yara ne da ɗaukar nauyin iyayensu ba, sai dai iyaye ne da ɗaukar nauyin yaran.
Hin hin nami veia ka lawnak vaia ka ngcüngceinak akthumnaka kya ve; nami veia i ka thäp vai am ve. Nangmi ni ka ning jah hlüei, ngui am ni. Cana naw nupa i am pe khawi. Nupa naw ni cana a pet khawi.
15 Don haka ina farin ciki in kashe dukan abin da nake da shi a kanku, har in ba da kaina ma dominku. In na ƙaunace ku fiye da haka, za ku rage ƙaunarku gare ni ne?
Ka ning jah kpüinak vaia ta ka tak avan la kamät pi summang vai üng pi ka jekyai khai ni. Ka ning jah jawngnak lawa phäha apica däng nami na jawng na khai aw?
16 To, shi ke nan, ban nawaita muku ba. Ashe, sai ku ce dabara na yi muku, na shawo kanku ta hanyar yaudara!
Am ka ning jah kbawngkhaki ti nami ksing khai. Cunsepi khyang naw hleihlaknak am ka ning jah mhleimhlakia ngai khai ni.
17 Na cuce ku ne ta wurin wani daga cikin waɗanda na aiko a gare ku?
Ngsä he nami veia jah tüi law lü nami ka amdanga ka yaheiki aw?
18 Na roƙi Titus ya zo wurinku. Na kuma aiki ɗan’uwanmu tare da shi. Ko Titus ya cuce ku ne? Ba ruhu ɗaya yake bi da mu ba? Ba kuma hanya guda muka bi ba?
Tihtuh nghui na lü, ani mah mah am atänga jumeiki mat ka tüih law. Tihtuh naw amdanga nami ka ning jah yahei peki aw? Atänga kani mlung täng se kani awmkia am kyaki aw? Lam mat üng kani citkia am kyaki aw?
19 Ko tun dā can, kuna tsammani muna kāre kanmu a gare ku ne? A gaban Allah muke magana, kamar waɗanda suke cikin Kiristi. Ƙaunatattuna, kome da muke yi, muna yi ne don inganta ku ne.
Nami ma ka cangnak vaia ngthu ka pyeneikia nami na ngaiki aw? Khritaw üng Pamhnama hmuha ni ngthu kami pyen ve. Cunsepi, ka püi he aw, ahmäi hin nangmia kyäpnak vaia ni akya ve.
20 Gama ina tsoro, in na zo, in tarar da ku dabam da yadda nake so, ku ma ku tarar da ni dabam da yadda kuke so. Ina tsoro kada yă zama akwai faɗa, da kishi, da fushi mai zafi, da tsattsaguwa, da ɓata suna, da gulma, da girman kai, da hargitsi.
Ka law üng am ka ngjakhlüa a na ve u lü, kei pi am nami na ngjakhlü vai naw na ähei ve. Ngvawk ngpyeinak, ng’eihnak, mlung sonak, mäta malam vai kthanak, ngsekhanak ja khyanga mawng pyeneinak, awhcahnak la am mawngmeikia awmihnake ka jah hmuh law vai naw na ähei ve.
21 Ina tsoro kada sa’ad da na sāke zuwa, Allahna zai ƙasƙantar da ni a gabanku, kuma in yi baƙin ciki saboda waɗanda suka yi zunubi a dā, ba su kuma tuba daga aikin ƙazanta, da na fasikanci, da kuma lalata da suka sa kansu a ciki ba.
Nami veia ka law be üng Pamhnam naw nami ma a na ksenak vai kyüh veng. Ajana am dawkyakia hüipawmnak la mtisa hlükawa awmihnak am kakawng u lü ä ngjutki hea phäha Pamhnam naw na kse na se ka kyah law vai naw na ähei ve.