< 2 Korintiyawa 11 >

1 Ina fata za ku yi haƙuri da’yar wautata. Amma, ai, kun riga kun yi haƙuri.
Ngankondwa namundekelelako nambi ndemuluya, ndashometi mulandekelele kendi!
2 Ina kishinku da kishi irin na Allah. Na yi muku alkawarin aure ga miji ɗaya, Kiristi, domin in miƙa ku a gare shi kamar budurwa zalla.
Nkute bufuba pali njamwe mufuba bwabulesa, amwe mulyeti mutukashi mulindu ngondatwalanga ku mulume umo Klistu.
3 Sai dai ina tsoro kada yă zama, kamar yadda maciji ya yaudari Hawwa’u da makircinsa, ku ma a bauɗar da hankalinku daga sahihiyar biyayya amintacciya ga Kiristi.
Nomba nkute buyowa mpani nenjamwe manjeyaulwa enu abola cakwinseti ngamuleka kuyeya sha Klistu, ngamuyungaulwa mbuli Eva ncalayungaulwa nebucenjeshi bwanjoka.
4 Gama in wani ya zo wurinku yana wa’azin wani Yesu dabam da wanda muka yi wa’azinsa, ko kuma in kun karɓi wani ruhu dabam da wanda kuka karɓa, ko wata bishara dabam da wadda kuka karɓa, ya nuna kun yarda da su ke nan cikin sauƙinkai.
Pakwinga pacino cindi na uliyense lesanga uko kakambauka sha Yesu wabula kuba Yesu ngotwalakambauka, nambi amuletelani mushimu wapusana ne uwo ngomwalatambula, nambi mulumbe wapusana ne ngomwalatambula, amwe mukute kumutambula.
5 Amma a ganina waɗancan da kuke ce da su “manyan manzanni” ba su fi ni da wani abu ba.
Nkandayeyengeti ndipanshi ku “batumwa benu balalibonongeti nibapelu.”
6 Mai yiwuwa ni ba horarre ba ne a magana, amma ina da sani. Mun kuwa bayyana muku wannan a sarari, ta kowace hanya.
Ee, ngakantacishi kwamba cena, nsombi nkute mano akwishiba bintu, kayi ici tulacibiki pantangalala kuli njamwe cindi conse, mumikalilo iliyonse.
7 Laifi ke nan ne na yi da na ƙasƙantar da kaina, don a ɗaga ku zuwa babban matsayi ta wurin yin muku wa’azin bisharar Allah kyauta?
Mulumbe wa Lesa ngondalikukambauka kulinjamwe walikuba wabula malipilo. Ndalalibwesha panshi kwambeti amwe musumpulwe, sena kwinseco ame ndalepisha?
8 Na yi wa waɗansu ikkilisiyoyi ƙwace ta wurin karɓar taimako daga wurinsu, domin in yi muku hidima.
Cindi ncendalikusebensa pamo nenjamwe, mibungano imbi eyalikunyamfwilisha ng'amboweti ndalikubeti ndabaibilinga kwambeti ndicikonshe kumunyamfwilisha.
9 Sa’ad da nake tare da ku kuma nake zaman rashi, ban nawaita wa kowa ba, gama’yan’uwan da suka zo daga Makidoniya sun biya bukata. Na kiyaye kaina daga nawaita muku ta kowace hanya, zan kuma ci gaba da yin haka.
Nambi pacindi mpondali kuyanda lunyamfo ndiyakumutatisha, pakwinga baklistu balafuma ku Makedoniya balandetela bintu byalikuyandika pabuyumi bwakame. Mbuli ncendabula kumutatisha pakutanguna, nteti nkabepo mutolo kulinjamwe.
10 Ba shakka, kamar yadda gaskiyar Kiristi take a cikina, babu wani a yankunan Akayya da zai iya hana yin taƙaman nan tawa.
Pakuba ne cancine ncine ca Klistu mukati mwakame paliya nabaumo eti akacikonshe kumweneka kutwanga kwakame mu cimpansha ca Akaya.
11 Don me? Don ba na ƙaunar ku ne? Allah dai ya sani ina ƙaunarku!
Sena ndambangeti nkandimusuni? Lesa ucisheti amwe ndimusuni!
12 Zan kuma ci gaba da yin abin da nake yi, domin in toshe kafar mutanen nan da suke fariya, suna nema mu daidaita da su.
Nimpitilishe kwinsa ciliconse ncendenshinga kwambeti kantabashiyila munya “batumwa bandemishibili” Basa balayandanga pakutwangila balambangeti naboyo balasebensenga ncito yelana neyetu.
13 Gama irin waɗannan mutane manzannin ƙarya ne, ma’aikata ne masu ruɗi, sun ɓad da kamanni kamar su manzannin Kiristi ne.
Pakwinga abo bantu ntebo batumwa bancine ncine, nibatumwa bandemishibili, basebenshi batashomwa. Balabonekengeti batumwa ba Klistu.
14 Ba abin mamaki ba ne, gama Shaiɗan kansa ma yana ɓad da kamanni kamar shi mala’ikan haske ne.
Kayi ici nteco cakukankamana naco, pakwinga neye Satana ukute kulibonesheti mungelo wa mumuni.
15 Don haka, ba abin mamaki ba ne, in bayin Shaiɗan sun ɓad da kamanni kamar su bayin adalci ne. A ƙarshe, za a sāka musu gwargwadon ayyukansu.
Neco ngacimubelaconi censu na basebenshi bakendi kababoneketi balenshinga calulama? Pamapwililisho nibakatambule celela micito yabo.
16 Ina sāke faɗa, kada wani yă ɗauka ni wawa ne. Amma in kun ɗauke ni haka, to, sai ku karɓe ni kamar yadda kuke karɓan wawa, domin in ɗan in yi taƙama.
Ndabweshengaponga kwamba, kapataba muntu layeyengeti ndapusa. Na encemulayeyenga ngansumineti ndapusa kwambeti ntwange pang'ana.
17 A wannan taƙamata ba na magana yadda Ubangiji zai yi ba ne, sai dai magana ce irin ta wawa.
Ee, ncendambanga nteco ncela kuyanda Mwami Klistu kwambeti ndicambe, munkani yakutwanga ndambangeti ndapusa.
18 Da yake mutane da yawa suna taƙama irin ta duniya, ni ma haka zan yi.
Na nabambi balatwanganga cebo ca ncito njebalensa mucishi, nenjame ngantwanga.
19 Ku kam kuna da wayo sosai, har kuna jimre wa wawaye da murna!
Amwe omwacenjela nomba kayi njamwe mulatambulunga bapusa.
20 Gaskiyar ita ce, kuna haƙuri da duk wanda ya sa ku bauta ko ya cuce ku ko ya more ku ko ya nuna muku isa ko kuma ya mare ku a fuska.
Mukute kulekelela bantu bakute kumupanga busha, nambi kumulyela masuku pa mitwi, nambi kumuteyakose nambi kulitunta nambi kumunyansha ne kumuma mpaka pa menso.
21 Ina jin kunya in ce mun nuna kāsawa da ba mu yi waɗannan abubuwan ba! Abin da wani yake da ƙarfin hali yin taƙama a kai, shi ne ni ma nake ƙarfin hali yin taƙama a kai. Ina magana kamar wawa ne.
Nkute nsoni pakusumineti twalikukute buyowa pakwinseco. Nomba na muntu kayanda kutwanga pa cintu nacimbi nenjame ngantwanga, nsombi kwinseco nako nikupusa.
22 In su Ibraniyawa ne, ni ma haka. In su Isra’ilawa ne, ni ma haka. In su zuriyar Ibrahim ne, ni ma haka.
Sena balalituntungeti ni Bahebeli? nenjame nde Muhebeli. Sena balalituntungeti ni Baislayeli? nenjame nde Muislayeli. Sena balafuma mucikombo ca Abulahamu? nenjame enkondalafuma.
23 In su bayin Kiristi ne, ni na fi su ma, ina magana kamar ruɗaɗɗe ne fa! Ai, na fi su shan fama ƙwarai da gaske, da shan dauri, na sha dūka marar iyaka, na sha hatsarin mutuwa iri-iri.
Sena nibasebenshi ba Klistu? Ame kwambeco ndanyumfwikingeti ndapusa, nsombi ndemusebenshi waina ndalasebensa cangofu kubapita balo. Ndalasungwa mujele tunkanda twingi, ndalakwapulwa bikoti tunkanda twingi, ndalikuyanda kufwa munshila shingi.
24 Sau biyar Yahudawa suka yi mini bulala arba’in ɗaya babu.
Tunkanda tusanu Bayuda balankwapula minyansu makumi atatu ne isanu ne ina.
25 Sau uku aka bulale ni da bulalar ƙarfe, sau ɗaya aka jajjefe ni da duwatsu, sau uku jirgin ruwa ya ragargaje ina ciki, na kwana na kuma yini ruwan teku yana tafiya da ni.
Ba Loma balankwapula bikoti tunkanda tutatu, balwani bakame balampwaya mabwe kankanda kamo. Ndalacanika mumapensho a kupasukilwa bwato pamenshi tunkanda tutatu, ndalenda mushinso wa pamenshi munshi ne mashiku.
26 Na yi tafiye-tafiye da yawa, na sha hatsari a koguna, na sha hatsarin’yan fashi, na sha hatsari a hannun kabilarmu, na sha hatsari a hannun al’ummai, na sha hatsari a birane, na sha hatsari a jeji, na sha hatsari a teku, na kuma sha hatsarin’yan’uwa na ƙarya.
Tunkanda twingi munyendo shakame ndalacana mapensho ayosha apa milonga, kubakapondo. Kumushobo wakame wa Bayuda ne kubantu babula kuba Bayuda. Muminshi mwalikuyosha, mucisuwa mwalikuyosha, palwenje palikuyosha, banse bame bandemishibili balikuyosha.
27 Na yi fama, na shan wuya, ga kuma rashin barci sau da yawa. Na san abin da ake nufin da jin yunwa da ƙishirwa, sau da yawa kuwa na kasance da rashin abinci, na sha sanyi da zaman tsirara.
Yalikuba ncito yalemesha, tunkanda twingi kwalilwa kona, ndalikunyumfwa nsala ne nyotwa, kubula cakulya, pakona nambi kutontola necakufwala.
28 Ban da waɗannan abubuwa, kowace rana ina ɗauke da nauyin kula da dukan ikkilisiyoyi.
Kayi kwakubula kwamba bingi, ame ndalikuba ndayakamwa ne mibungano yonse busuba buli bonse.
29 Wane ne ya rasa ƙarfi, da ban ji shi a jikina ba? Wane ne ya fāɗi cikin zunubi, da ban ji zafin wannan ba?
Niyani watyompwa? ame kandi ndabula kunyumfwa kutyompwa kwakubula nenjame kutyompwa. Niyani latanguninwanga mubwipishi ame kantanyumfu kwipilwa mumoyo?
30 In ma lalle ne in yi taƙama, to, sai in yi taƙama da abubuwan da suka nuna rashin ƙarfina.
Na ntwanga, kutwanga kwakame ngakuleshowa kutyompwa kwakame.
31 Allah Uban Ubangiji Yesu Kiristi, wanda yabo ta tabbata a gare shi har abada, ya san cewa ba ƙarya nake yi ba. (aiōn g165)
Lesa Baishi Mwami wetu Yesu uyo wela kulemekeshewa cindi conse! Eucisheti nkandabepenga. (aiōn g165)
32 A Damaskus, gwamnan da yake ƙarƙashin Sarki Aretas, ya sa tsare ƙofofin birnin Damaskus, don yă kama ni.
Pacindi ncendalikuba ku Damasiko, kapacili Mwami Aleta mwendeleshi wamunshi wa Damasiko, walabika bashilikali pacishinga ca lilinga kwambeti bambona bansunge.
33 Amma aka saukar da ni cikin kwando ta tagar katanga, na kuɓuce masa.
Nomba ndalaselukila pacibwanko ca lubumbu lwa lilinga kandi mumutanga, neco ndalapuluka mukanwa mwa nkalamu.

< 2 Korintiyawa 11 >