< 2 Korintiyawa 10 >
1 Ni Bulus da kaina, ina roƙonku albarkacin tawali’u da sanyin hali na Kiristi, ni da ake yi wa kirari “marar tsanani” a cikinku, amma “mai matsawa” sa’ad da nake rabe da ku!
Unene ne Paulo, unene kumupepeelya kuupolo nuang'wa Kilisto. Unene nemupolo itungo nenhole ntongeela anyu, kuite nkete ugimya kitalanyu itungo nenkole kuli nunye.
2 Ina roƙonku cewa sa’ad da na zo kada ku tilasta ni in matsa muku, gama na tabbata zan iya tsaya wa waɗanda suka ce abin da muke yi sha’anin duniya ne.
Kumulompa unye kena, itungu nenkole palung'wi nunye, shangakutula nuugimya itungo nekuagilya awa neasegile kena kikie kemuile.
3 Ko da yake muna cikin duniya, ba ma yaƙi kamar yadda duniya take yi.
Kunsoko ataeze anga kuugenda kimuili, shanga kikua embita kimuili.
4 Makaman da muke yaƙi da su, ba makamai na duniya ba ne. Sai dai na ikon Allah ne, masu rushe wuraren mafaka masu ƙarfi.
Kunsoko iyege nekutumela kikuila singa yamuili, kuleka ite ikete ngulu ung'wi Tunda kubipya ukulu. Yukuheja lukulu udui nuakubepya.
5 Muna ka da masu gardama da kowane tunanin ɗaga kai da yake kafa kansa gāba da sanin Allah, muna kuma jan hankalin kowa ga bautar Kiristi.
Inge kuubepya kehi nekikete uuhumi nekikulya ntongeela ang'wi Tunda. Kuuletenda mateka kukela uhumi nukumugomba Ukilisto.
6 A shirye muke mu hori kowane rashin biyayya, sa’ad da biyayyarku ta cika.
Hange kuulija ugombinuakulamula kela intendo nimbe, nkua udu ugombi wanyu nuukutula wakonda.
7 Kuna duban abubuwa bisa-bisa ne kawai. In wani ya ganin cewa shi na Kiristi ne, ya kamata yă sāke lura cewa kamar yadda yake na Kiristi, haka mu ma muke.
Goza eki nekikole ng'walye ntongeela anyu ang'wi wili ukupepeleka kena nuanso wang'wa Kilisto, nuikembushe nuanso ung'wenso kena anga uu udu nuile wang'wa Kilisto, ite uu nusese kile gwa.
8 Ko da zan yi gadara fiye da kima a game da izinin nan namu, wanda Ubangiji ya bayar saboda inganta ku, ba don rushe ku ba, ba ni da abin jin kunya a ciki.
Kunsoko atanitogole inino udu kukeela uhumi witu, nu Mukulu aupumilye kunsoko ilu kumuzenga unyenye singa kumubipya, singa kuona imenyala.
9 Ba na so yă zama kamar ina ƙoƙari in tsorata ku ne da wasiƙuna.
Singa ndoilwe ele ligele kena kumutumbaunye kumabada ane.
10 Gama waɗansu suna cewa, “Wasiƙunsa suna da nauyi da kuma ƙarfi, amma kuwa in ka gan shi, ba shi da wani kwarjini, maganarsa kuma ba kome ba ce.”
Kuite antu ang'wi elunga, “Ibada yakwe itaki hange ikete ngulu, kuite nuanso munegetu ekumuili Inkani yakwe singa inonee kutegeligwa.”
11 Ya kamata irin waɗannan mutane su gane cewa abin da muke faɗa a cikin wasiƙunmu sa’ad da ba ma nan tare da ku, shi muke aikatawa sa’ad da muke nan.
Embu iantu anga awa nealengile kena lehi nekutambula kibada itungo nekukole kuli, inge anga uu ite nekika tende itungo nekukole pang'wanso.
12 Ba za mu yi ƙarfin halin lissafta kanmu, ko mu kwatanta kanmu da waɗansu masu yabon kansu ba. Sa’ad da suke gwada kansu da kansu, da kuma kwatanta kansu da kansu, ba su da hikima.
Shakinzu nkuli du anga kilingeile usese ang'wi kigemela usese nawa neikulya ienso. Kuite neigemeelya ienso kukela ung'wi wao, agila anga mahala.
13 Amma mu kam, ba za mu yi taƙama mu zarce iyakarmu ba, sai dai za mu yi taƙama cikin filin da Allah ya ƙayyade mana, filin kuwa ya kai har zuwa wurinku.
Usese, ata uu, singa kuitogola kukeela membi. Kuteka ite, kutenda uu udu mumembi izi ni Tunda ukupimie usese, membi niigeile kuli anga nianyu niele.
14 Ba mu wuce gona da iri a taƙamarmu ba, kamar yadda zai zama, da a ce ba mu zo wurinku ba, gama mun kai har wurinku da bisharar Kiristi.
Kunsoko usese shanga aekiongeeye naekumizee unyenye. Ae kiang'wendyo kupika kuukuli anga nuanyu kunsoko ang'wa Kilisto.
15 Fahariyarmu ba fiye da yadda ya kamata take ba, ba tă kuma shafi aikin waɗansu ba. Sai dai muna sa zuciya bangaskiyarku ta riƙa ƙaruwa, ta haka kuma fagen aikinmu a cikinku yă riƙa ƙaruwa ƙwarai da gaske.
Shanga kiloiye kukeela membi kumilemo aangiza. Kuleke ite, kuhuie uhueli wanyu uukuli wakwe kena ikianza kitu nehamelemu kekugalempigwa lukulu hange keli mumimbi lukulu.
16 Saboda mu iya yin wa’azin bishara a yankunan da suke gaba da ku. Gama ba ma so mu yi taƙama game da aikin da aka riga aka yi a sashen wani.
Kuhuie kuile, nsoko kena kuhume kutanantya ulukani ata mumekoa kukila nanyu. Shanga kuutogola kukeila milimo nekitung'wa muianza nungeza.
17 Amma, “Duk mai yin taƙama, sai ya yi taƙama da Ubangiji.”
“Kuite wehi nuitogole, nuitogola Mumukulu.”
18 Ai, ba mai yabon kansa ake amincewa da shi ba, sai dai wanda Ubangiji ya yaba wa.
Kundogoilyo singa uwo nuigeela ung'wenso ukigela. Inge uyu nu Mukulu wimigelya.