< 2 Korintiyawa 1 >
1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, tare da dukan tsarkaka a ko’ina a Akayya.
Pathen kah kongaih dongah Khrih Jesuh kah caeltueih Paul neh manuca Timothy loh, Kawrin kah aka om Pathen hlangboel neh Akhaia pum ah aka om hlangcim boeih taengah kan yaak sak.
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
A pa Pathen neh Boeipa Jesuh Khrih taeng lamkah lungvatnah neh ngaimongnah tah nangmih taengah om saeh.
3 Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya,
Sitlohnah a pa neh thaphohnah boeih kah Pathen, Pathen neh mamih Boeipa Jesuh Khrih kah a napa tah uemom pai saeh.
4 wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah.
Kaimih kah phacip phabaem soeprhaep dongah amah loh mamih n'hloep. Te daengah ni Pathen loh mamih n'hloep tih tekah thaphohnah lamloh phacip phabaem soeprhaep dongah aka om rhoek te mamih loh n'hloep thai eh.
5 Gama kamar yadda wahalar Kiristi ta cika har tana zuba a cikin rayuwarmu, haka nan kuma ta wurin Kiristi ta’aziyyarmu ta cika har tana zuba.
Khrih kah patangnah loh mamih taengah a baetawt vanbangla, Khrih rhangneh mamih kah thaphohnah khaw baetawt van.
6 In muna shan wahala, ai, muna shanta domin ta’aziyyarku, da cetonku ne, in mun sami ta’aziyya, ai, mun same ta domin ta’aziyyarku ce, wadda take sa ku jure wa irin wahalan nan, da muke sha.
Tahae ah n'lawn uh cakhaw nangmih ham thaphohnah neh khangnah la om coeng. N'hloephoelh akhaw nangmih kah thaphohnah la om. Ka patang uh vaengah tekah patangnah tah amah ah uehnah la thoeng.
7 Begen da muke da shi dominku kuwa, tabbatacce ne, domin mun san cewa kamar yadda kuke tarayya da mu a cikin wahalolinmu, haka kuma kuke tarayya da mu a cikin ta’aziyyarmu.
Te dongah kaimih kah ngaiuepnah tah nangmih ham khangmai coeng. Aka ming long tah patangnah neh thaphohnah kah pueipo banglam khaw na om tangloeng.
8 ’Yan’uwa, ba ma so ku zama da rashin sani, a kan wahalolin da muka sha a lardin Asiya. Mun sha wahaloli sosai, har abin ya fi ƙarfinmu, ya sa muka fid da tsammanin rayuwa.
Manuca rhoek na mangvawt uh ham ka ngaih uh moenih. Mamih kah phacip phabaem bangla Asia ah om. Thaomnah kaha voelah a puehkan la bakba n'hap uh tih mamih hing ham pataeng n'tal uh coeng te.
9 Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu.
Tedae mamih tah mah khuiah dueknah te oltloeknahla ng'khueh. Te dongah mah dongah aka pangtung la om uh boel sih lamtah aka duek rhoek te aka thoh Pathen dongah pangtung uh sih.
10 Shi ya cece mu daga irin wannan hatsari na mutuwa, zai kuwa cece mu. A kansa muka kafa bege cewa zai ci gaba da cetonmu,
Amah loh te tluk aih la dueknah lamloh mamih n'hlawt coeng tih n'hlawt bal ni. N'hlawt bal pueng ni tila amah te n'ngaiuep uh.
11 yayinda kuke taimakonmu ta wurin addu’o’inku. Mutane da yawa kuwa za su yi godiya ta dalilinmu, saboda albarkar da aka yi mana, ta amsa addu’o’i masu yawa.
Nangmih loh kaimih ham rhenbihnah nen khaw m'bongyong uh. Te daengah ni mamih taengkah maelhmai cungkuem loh kutdoe neh cungkuem la mamih yuengla a uem eh.
12 Wannan shi ne taƙamarmu. Lamirinmu yana ba da shaida cewa mun yi zamanmu a duniya, musamman a dangantakarmu da ku cikin tsarki, tsakani da Allah. Mun yi haka ta wurin bishewar alherin Allah, ba bisa ga hikimar duniya ba.
Mamih mingcimnah kah laipai tah mamih kah hoemdamnah la om coeng he. Te tah Pathen kah moeihoeihnah neh cimcaihnah khuikah ni. Te dongah nangmih taengah taoe tah pumsa cueihnah nen pawt tih Pathen kah lungvatnah nen ni Diklai ah kho ka sak uh.
13 Gama ba mu rubuta muku abin da ba za ku iya karatu ko ku kāsa fahimta ba. Ina kuma fata cewa,
Nangmih ham kan daek uh phoeiah na tae uh tih na ming uh te khaw a tloe moenih, a bawtnah te na hmat uh bitni tila ka ngaiuep.
14 kamar yadda kuka ɗan fahimce mu, za ku kai ga cikakkiyar fahimta cewa za ku iya yin taƙama da mu, kamar yadda mu ma za mu yi taƙama da ku a ranar da Ubangiji Yesu zai dawo.
A cungvang neh kaimih nan hmat uh vanbangla mamih Boeipa Jesuh kah khohnin ah nangmih khaw kaimih kah, kaimih khaw nangmih kah thangpomnah la n'om uh.
15 Saboda na amince da haka, shi ya sa na so zuwa wurinku da fari, domin ku sami albarka riɓi biyu.
A pabae la lungvatnah na dang uh ham te pangtungnah neh nangmih taengla pawk ham ka cai lamhma.
16 Na yi shiri in ziyarce ku a kan hanyata zuwa Makidoniya, in kuma sāke dawo wurinku a kan hanyata daga Makidoniya, sa’an nan ku yi mini rakiya a hanyata zuwa Yahudiya.
Tedae nangmih taeng longah Makedonia la ka lan vetih, Makedonia lamloh nangmih taengla koep ka pawk vaengah nangmih loh Judea la n'thak uh.
17 Kuna gani na yi wannan shirin ba da sanin abin da nake yi ba ne? Ko kuwa, kuna gani na yi shirin nan da halin mutuntaka ne, don in ce, “I” in koma in ce, “A’a”?
He tlam he ka cai dongah a phoeng la ka rhoidoeng van moenih. Ka thui te khaw pumsa nim? Te dongah a tak te a tak bangla, a hong tah a hong bangla kamah taengah rhep om saeh.
18 Kamar dai yadda ba shakka Allah yake mai aminci, haka ma maganar da muka yi muku, ba “I” da kuma “A’a” ba ce.
Pathen tah uepom la om ta. Tedae a hong a tak khaw kaimih kah olka he nangmih taengah a om moenih.
19 Gama Ɗan Allah, Yesu Kiristi, wanda ni da Sila da Timoti muka yi muku wa’azinsa, ai, ba “I” da “A’a” ba ne, amma a cikin Kiristi, “I” ne kullum.
Nangmih taengah Pathen capa Jesuh Khrih ni mamih loh n'hoe. Kai neh, Silvanas neh, Timothy lamloh a hong a tak he a om moenih. Tedae Boeipa amah dongah tah a tak ni aka om.
20 Domin dukan alkawaran Allah cikarsu a gare shi suke, ta wurinsa ne kuma muke faɗar “Amin”, domin a ɗaukaka Allah.
Pathen kah olkhueh a yet vanbanglaa tak he amah dongah ni a om. Te dongah mamih ah thangpomnah om ham khaw, amah dongah Pathen te Amen n'tiuh.
21 Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu,
Tedae te long te Khrih ah kaimih neh nangmih he n'cak sak tih Pathen loh mamih he n'koelh coeng.
22 ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
Mamih khaw amah loh kutnoek n'daeng thil tih mamih thinko ah mueihla cungah te m'paek coeng.
23 Labudda, Allah shi ne shaidata cewa don kada in ƙara muku wahala ne ya sa ban koma Korint ba.
Kai tah ka hinglu dongah Pathen ni laipai la ka khue. Nangmih n'hlun dongah ni Kawrin la ka pawk pawh.
24 Ba nuna muku iko a kan bangaskiyarku muke yi ba, sai dai muna aiki tare da ku ne saboda farin cikinku, domin bisa ga bangaskiya ce kuke tsaye da ƙarfi.
Nangmih kah tangnah te ka buem uh moenih. Tedae tangnah neh na pai uh coeng dongah nangmih kah omngaihnah dongah bibipuei la ka om uh.