< 2 Tarihi 1 >

1 Solomon ɗan Dawuda ya kafa kansa sosai a bisa masarautarsa, gama Ubangiji Allahnsa yana tare da shi ya kuma sa ya zama mai girma sosai.
و سلیمان پسر داود در سلطنت خود قوی شد و یهوه خدایش با وی می‌بود و او راعظمت بسیار بخشید.۱
2 Sai Solomon ya yi magana ga dukan Isra’ila, ga shugabannin mayaƙa dubu-dubu da shugabannin mayaƙa ɗari-ɗari, ga alƙalai da kuma ga dukan shugabanni a Isra’ila, kawunan iyalai,
و سلیمان تمامی اسرائیل و سرداران هزاره وصده و داوران و هر رئیسی را که در تمامی اسرائیل بود از روسای خاندانهای آبا خواند.۲
3 Solomon tare da dukan taron suka tafi masujadan kan tudu a Gibeyon, gama Tentin Sujadar Allah yana can, wanda Musa bawan Ubangiji ya yi a hamada.
وسلیمان با تمامی جماعت به مکان بلندی که درجبعون بود رفتند زیرا خیمه اجتماع خدا که موسی بنده خداوند آن را در بیابان ساخته بود درآنجا بود.۳
4 Dawuda ya riga ya haura da akwatin alkawarin Allah daga Kiriyat Yeyarim zuwa inda ya shirya dominsa, domin yă kafa masa tenti a Urushalima.
لیکن داود تابوت خدا را از قریه یعاریم به‌جایی که داود برایش مهیا کرده بود بالاآورد و خیمه‌ای برایش در اورشلیم برپا نمود.۴
5 Amma bagaden tagullar da Bezalel ɗan Uri, ɗan Hur, ya yi a Gibeyon a gaba tabanakul na Ubangiji; saboda haka Solomon da taron suka neme nufin Ubangiji a can.
ومذبح برنجینی که بصلئیل بن اوری ابن حورساخته بود، در آنجا پیش مسکن خداوند ماند وسلیمان و جماعت نزد آن مسالت نمودند.۵
6 Solomon ya haura zuwa bagaden tagulla a gaban Ubangiji a cikin Tentin Sujada, ya kuma miƙa hadayu na ƙonawa dubbai a kansa.
پس سلیمان به آنجا نزد مذبح برنجینی که در خیمه اجتماع بود به حضور خداوند برآمده، هزارقربانی سوختنی بر آن گذرانید.۶
7 A wannan dare Allah ya bayyana ga Solomon, ya ce masa, “Roƙi duk abin da kake so in ba ka.”
در همان شب خدا به سلیمان ظاهر شد و اورا گفت: «آنچه را که به تو بدهم طلب نما.»۷
8 Solomon ya amsa wa Allah, “Ka nuna alheri mai girma ga Dawuda mahaifina ka kuma naɗa ni sarki a matsayinsa.
سلیمان به خدا گفت: «تو به پدرم داود احسان عظیم نمودی و مرا به‌جای او پادشاه ساختی.۸
9 To, yanzu, ya Ubangiji Allah, ka cika alkawarin da ka yi ga mahaifina Dawuda yă tabbata, gama ka naɗa ni sarki a bisa mutanen da suka wuce ƙirge kamar ƙurar ƙasa.
حال‌ای یهوه خدا به وعده خود که به پدرم داوددادی وفا نما زیرا که تو مرا بر قومی که مثل غبار زمین کثیرند پادشاه ساختی.۹
10 Ka ba ni hikima da sani, don in iya jagorance wannan mutane, gama wa zai iya shugabance wannan jama’arka mai girma?”
الان حکمت ومعرفت را به من عطا فرما تا به حضور این قوم خروج و دخول نمایم زیرا کیست که این قوم عظیم تو را داوری تواند نمود؟»۱۰
11 Allah ya ce wa Solomon, “Da yake wannan ne sha’awar zuciyarka, ba ka kuwa nemi wadata, arziki ko girma ba, ba ka kuma nemi mutuwar abokan gābanka ba, da yake kuma ba ka nemi tsawon rai ba, amma ka nemi hikima da sani don ka shugabanci jama’ata wadda na naɗa ka sarki,
خدا به سلیمان گفت: «چونکه این در خاطرتو بود و دولت و توانگری و حشمت و جان دشمنانت را نطلبیدی و نیز طول ایام را نخواستی بلکه به جهت خود حکمت و معرفت رادرخواست کردی تا بر قوم من که تو را بر سلطنت ایشان نصب نموده‌ام داوری نمایی.۱۱
12 saboda haka za a ba ka hikima da sani. Zan kuma ba ka wadata, arziki da girma, waɗanda babu wani sarki kafin kai da ya taɓa kasance da su kuma babu wani a bayanka da zai kasance da su.”
لهذاحکمت و معرفت به تو بخشیده شد و دولت وتوانگری و حشمت را نیز به تو خواهم داد که پادشاهانی که قبل از تو بودند مثل آن را نداشتند وبعد از تو نیز مثل آن را نخواهند داشت.»۱۲
13 Sa’an nan Solomon ya tafi Urushalima daga masujadar kan tudu a Gibeyon, da kuma daga gaban Tentin Sujada. Ya kuma yi mulki a bisa Isra’ila.
پس سلیمان از مکان بلندی که در جبعون بود ازحضور خیمه اجتماع به اورشلیم مراجعت کرد وبر اسرائیل سلطنت نمود.۱۳
14 Solomon ya tara kekunan yaƙi da dawakai, ya kasance da kekunan yaƙi dubu da ɗari huɗu da kuma dawakai dubu goma sha biyu, waɗanda ya ajiye a biranen kekunan yaƙi, da kuma tare da shi a Urushalima.
و سلیمان ارابه‌ها و سواران جمع کرده، هزار و چهارصد ارابه و دوازده هزار سوار داشت، و آنها را در شهرهای ارابه‌ها و نزد پادشاه دراورشلیم گذاشت.۱۴
15 Sarki ya sa azurfa da zinariya suka zama barkatai a Urushalima kamar duwatsu, al’ul kuma kamar itatuwan fir a gindin tsaunuka.
و پادشاه نقره و طلا را دراورشلیم مثل سنگها و چوب سرو آزاد را مثل چوب افراغ که در همواری است فراوان ساخت.۱۵
16 Aka shigo da dawakan Solomon daga Masar da kuma daga Kuye’yan kasuwan fada suka saye su daga Kuye.
و اسبهای سلیمان از مصر آورده می‌شد، و تاجران پادشاه دسته های آنها را می‌خریدند هردسته را به قیمت معین.۱۶
17 Suka shigo da kekunan yaƙi daga Masar a kan shekel ɗari shida-shida na azurfa, doki kuma a kan shekel ɗari da hamsin-hamsin. Suka kuma riƙa fitar da su ƙasashen waje zuwa dukan sarakunan Hittiyawa da na Arameyawa.
و یک ارابه را به قیمت ششصد مثقال نقره از مصر بیرون می‌آوردند ومی رسانیدند و یک اسب را به قیمت صد و پنجاه، و همچنین برای جمیع پادشاهان حتیان وپادشاهان ارام به توسط آنها بیرون می‌آوردند.۱۷

< 2 Tarihi 1 >