< 2 Tarihi 7 >
1 Sa’ad da Solomon ya gama yin addu’a, sai wuta ya sauko daga sama ya cinye hadaya ta ƙonawa da kuma sadakokin, ɗaukakar Ubangiji kuwa ta cika haikalin.
Och då Salomo utbedit hade, föll en eld af himmelen, och förtärde bränneoffret och annat offer; och Herrans härlighet uppfyllde huset;
2 Firistoci ba su iya shiga haikalin Ubangiji ba domin ɗaukakar Ubangiji ta cika shi.
Så att Presterna icke kunde ingå uti Herrans hus, så länge Herrans härlighet uppfyllde Herrans hus.
3 Sa’ad da dukan Isra’ilawa suka ga wutar na saukowa, ɗaukakar Ubangiji kuma tana a bisa haikalin, sai suka durƙusa a dakali da fuskokinsu a ƙasa, suka yi sujada suka kuma yi godiya ga Ubangiji suna cewa, “Ubangiji mai alheri ne, ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.”
Och sågo all Israels barn elden falla neder, och Herrans härlighet öfver huset, och föllo ned med ansigtet till jordena på golfvet, och tillbådo, och tackade Herranom, att han är god, och hans barmhertighet varar till evig tid.
4 Sai sarki da dukan mutanen suka miƙa hadayu a gaban Ubangiji.
Men Konungen och allt folket offrade för Herranom.
5 Sarki Solomon kuwa ya miƙa hadayar bijimai dubu ashirin da biyu da kuma tumaki da awaki dubu ɗari da dubu ashirin. Ta haka sarki da dukan mutane suka keɓe haikalin Allah.
Ty Konung Salomo offrade tu och tjugu tusend nöt, och hundrade och tjugu tusend får; och vigde så Guds hus, både Konungen och allt folket.
6 Firistoci suka ɗauki matsayinsu, haka kuma Lawiyawa suka tsaya a matsayinsu riƙe da kayansu na bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe na Ubangiji, waɗanda Sarki Dawuda ya yi domin yabon Ubangiji. An yi amfani da su sa’ad da ake godiya, ana kuma cewa, “Ƙaunarsa dawwammamiya ce har abada.” Kurkusa da Lawiyawa, firistoci suka busa ƙahoninsu, dukan Isra’ila kuwa suna a tsaye.
Men Presterna stodo i sine vakt, ock Leviterna med Herrans strängaspel, som Konung David hade låtit göra till att tacka Herranom, att hans barmhertighet varar till evig tid, med Davids psalmer, genom deras hand; och Presterna blåste i trummeterna emot dem, och hele Israel stod.
7 Solomon ya tsarkake sashen tsakiya na filin da yake gaban haikalin Ubangiji, a can ya miƙa hadayun ƙonawa da kitsen hadayun salama domin bagaden tagullar da ya yi ba zai iya ɗaukan hadayun ƙonawa, hadayun hatsi da kuma ɓangarori na kitsen ba.
Och Salomo helgade medelgården, som för Herrans hus var; ty han hade der offrat bränneoffer, och det feta af tackoffrena; förty kopparaltaret, som Salomo hade göra låtit, kunde icke räcka till allt bränneoffret, spisoffret, och till det feta.
8 Ta haka Solomon ya kiyaye bikin a wannan lokaci har kwana bakwai, dukan Isra’ila kuwa tare da shi, babban taro, mutane daga Lebo Hamat har zuwa Rafin Masar.
Och Salomo höll på den samma tiden ena högtid i sju dagar, och hele Israel med honom, en ganska stor menighet, allt ifrå Hamath, intill Egypti bäck;
9 A rana ta takwas sai suka yi taro, gama sun yi bikin keɓewar bagade na kwana bakwai da kuma biki na ƙarin kwana bakwai.
Och höll på åttonde dagen ena församling; ty altarets vigning höllo de i sju dagar, och högtiden sammalunda i sju dagar.
10 A rana ta ashirin da uku na watan bakwai sai ya sallami mutane su tafi gidajensu da farin ciki da kuma murna a zuciya saboda abubuwa masu kyau da Ubangiji ya yi domin Dawuda da Solomon da kuma domin mutanensa Isra’ila.
Men på tredje och tjugonde dagen i sjunde månadenom lät han gå folket i deras hyddor, glädjandes och fröjdandes sig öfver allt det goda, som Herren med David, Salomo och sino folke Israel gjort hade.
11 Sa’ad da Solomon ya gama haikalin Ubangiji da kuma fadan sarki ya kuma yi nasara a yin dukan abin da yake a zuciyarsa da zai yi a haikalin Ubangiji da kuma a fadarsa,
Allt så lyktade Salomo Herrans hus, och Konungshuset, och allt det i hans hjerta kommet var, till att göra i Herrans huse, och i sino huse, i goda måtto.
12 sai Ubangiji ya bayyana gare shi a daren ya ce, “Na ji addu’arka na kuma zaɓi wannan wuri don kaina, a matsayin haikali don hadayu.
Och Herren syntes Salomo om nattena, och sade till honom: Jag hafver hört dina bön, och utvalt mig detta rummet till ett offerhus.
13 “Sa’ad da na kulle sammai don kada a yi ruwan sama ko na umarci fāri su cinye amfanin ƙasar ko kuwa na aika da annoba a cikin mutanena,
Si, om jag igenlycker himmelen, så att intet regnar, eller jag bjuder gräshoppor uppfräta landet, eller låter en pestilentie komma ibland mitt folk;
14 in mutanena, waɗanda ake kira da sunana, sun ƙasƙantar da kansu, suka kuma yi addu’a, suka nemi fuskata, suka kuma juye daga mugayen hanyoyinsu, zan ji daga sama in kuma gafarta zunubinsu in kuwa warkar da ƙasarsu.
Att de mitt folk ödmjuka, det efter mitt namn nämndt är; och de bedja och söka mitt ansigte, och omvända sig ifrå sina onda vägar; så vill jag af himmelen höra dertill, och förlåta dem deras synder, och bota deras land.
15 Yanzu, idanuna za su buɗu, kunnuwata kuma za su saurara ga addu’o’in da aka miƙa a wannan wuri.
Så skola nu min ögon öppna vara, och min öron gifva akt på bönerna i desso rumme.
16 Na zaɓi na kuma tsarkake wannan haikali saboda Sunana yă kasance a can har abada. Idanuna da kuma zuciyata kullum za su kasance a can.
Och hafver jag nu utvalt och helgat detta hus, att mitt Namn skall vara der till evig tid, och min ögon och mitt hjerta skall vara der allstädes.
17 “Game da kai kuwa, in ka yi tafiya a gabana kamar yadda Dawuda mahaifinka ya yi, ka kuma yi dukan abin da na umarta, ka kiyaye ƙa’idodina da dokokina,
Och om du varder vandrandes för mig, såsom din fader David vandrat hafver, så att du gör allt det jag befaller dig, och håller min bud och rätter;
18 zan kafa kujerar sarautarka, yadda na alkawarta wa Dawuda mahaifinka sa’ad da na ce, ‘Ba za ka taɓa rasa wani mutumin da zai yi mulki a bisa Isra’ila ba.’
Så skall jag befästa dins rikes stol, såsom jag mig förbundit hafver med dinom fader David, sägandes: Dig skall icke fattas en man, som öfver Israel en herre vara skall.
19 “Amma in ka juya daga gare ni ka yashe ƙa’idodi da umarnan da na ba ka, ka yi gaban kanka don ka bauta wa waɗansu alloli ka kuma yi musu sujada,
Men om I afvänden eder, och öfvergifven mina rätter och bud, som jag eder förelagt hafver, och gången bort, och tjenen andra gudar, och tillbedjen dem;
20 zan tumɓuke Isra’ila daga ƙasata, wadda na ba su, zan kuma ƙi wannan haikalin da na tsarkake domin Sunana. Zan mai da shi abin karin magana da abin ba’a cikin dukan mutane.
Så skall jag utrota dem utu mitt land, som jag dem gifvit hafver; och detta hus, som jag mino Namne helgat hafver, skall jag bortkasta ifrå mitt ansigte, och skall gifva det till ett ordspråk och en fabel ibland all folk.
21 Ko da yake wannan haikali yanzu mai girma ne, dukan wanda ya wuce zai kaɗa kai yă ce, ‘Me ya sa Ubangiji ya yi irin wannan abu ga wannan ƙasa da kuma ga wannan haikali?’
Och för desso huse, det aldrahögst vordet är, skola sig förskräcka alle de som der framom gå, och säga: Hvi hafver Herren så farit med desso lande, och med desso huse?
22 Mutane za su amsa, ‘Domin sun yashe Ubangiji Allah na kakanninsu, wanda ya fitar da su daga Masar, suka rungumi waɗansu alloli, suna musu sujada, suna bauta musu, shi ya sa ya kawo dukan wannan masifa a kansu.’”
Då skall man säga: Derföre, att de öfvergåfvo Herran deras fäders Gud, den dem utur Egypti land fört hade, och togo sig andra gudar, och tillbådo dem, och tjente dem; derföre hafver han låtit allt detta onda komma öfver dem.