< 2 Tarihi 35 >
1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
UJosiya wenza uMkhosi wePhasika kuThixo eJerusalema, iwundlu lePhasika lahlatshwa ngosuku lwetshumi lane lwenyanga yakuqala.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
Wabeka abaphristi ngemisebenzi yabo njalo wabakhuthaza emsebenzini wethempeli likaThixo.
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
KubaLevi, ababefundisa abako-Israyeli bonke njalo ababevele behlukaniselwe uThixo wathi: “Bekani ibhokisi lesivumelwano elingcwele ethempelini elakhiwa nguSolomoni indodana kaDavida inkosi yako-Israyeli. Akumelanga libe lithwalwa ngamahlombe enu. Khathesi khonzani uThixo uNkulunkulu wenu labantu bakhe bako-Israyeli.
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
Hlanganani ngezindlu zenu langezigaba zenu, kusiya ngeziqondiso ezalotshwa nguDavida inkosi yako-Israyeli kanye loSolomoni indodana yakhe.
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
Manini endaweni engcwele leqembu labaLevi kuzozonke izigaba ngezindlu zezihlobo zenu, kube ngabemuli.
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
Hlabani amawundlu ePhasika, lizihlambulule lilungisele izihlobo zenu lenze njengokutsho kwelizwi likaThixo ngoMosi.”
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
UJosiya wanika abantu makhaza bonke ababekhona izimvu lembuzi eziyizinkulungwane ezingamatshumi amathathu zomnikelo wePhasika, kanye lenkomo eziyizinkulungwane ezintathu, zonke zingezayo inkosi.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
Izikhulu zakhe lazo zapha ngokuzinikela ebantwini zapha labaphristi labaLevi. UHilikhiya, loZakhariya loJehiyeli, abaphrofethi bethempeli likaNkulunkulu, bapha abaphristi iminikelo yePhasika engamakhulu angamatshumi amabili lesithupha lenkomo ezingamakhulu amathathu.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
Abanye abapha kanye loKhenaniya loShemaya, loNethaneli, abafowabo, kanye loHashabhiya, loJeyiyeli, loJozabhadi, abakhokheli babaLevi, bapha okomnikelo wePhasika izinkulungwane ezinhlanu kanye lenkomo ezingamakhulu amahlanu ezabaLevi.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
Inkonzo yalungiswa kwathi abaphristi bema ezindaweni zabo labaLevi ezigabeni zabo ngeziqondiso zenkosi.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
Amawundlu ePhasika ahlatshwa, abaphristi bemukela igazi bachela ngalo, abaLevi ngalesosikhathi babehlinza.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
Babeka eceleni iminikelo yokutshiswa ukuze banike izigaba ngezigaba zezimuli zabantu ukuze banikele kuThixo, njengokulotshiweyo eGwalweni lukaMosi. Benza okufaneleyo lasenkomeni.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
Bosa izinyamazana zePhasika emlilweni njengokulaywa kwabo, babilisa iminikelo engcwele ezimbizeni, ezindengezini lasemapaneni baphanga bakuphakela abantu.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
Ngemva kwalokho, bazilungisela okwabo ndawonye lokwabaphristi, ngoba abaphristi, abayinzalo ka-Aroni, babephathekile ngeminikelo yokutshiswa kanye leyamahwahwa kwaze kwaba kusihlwa. Ngakho abaLevi bazilungisela okwabo lokwabaphristi abangabendlu ka-Aroni.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
Abahlabeleli, abenzalo ka-Asafi, babesezindaweni ezaqanjwa nguDavida, lo-Asafi, loHemani kanye loJeduthuni umboni wenkosi. Abalindi bamasango esangweni linye ngalinye akuzange kudingeke ukuthi basuke ezindaweni zabo, ngoba abaLevi abayizihlobo zabo babebalungisele okwabo.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
Ngakho ngalesosikhathi umsebenzi kaThixo wenzelwa ukugcinwa kwePhasika lokunikelwa kweminikelo yokutshiswa e-alithareni likaThixo, njengoba inkosi uJosiya yayitshilo.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
Abako-Israyeli ababekhona bathakazelela iPhasika ngalesosikhathi njalo bathakazelela uMkhosi weSinkwa esingelaMvubelo okwensuku eziyisikhombisa.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
IPhasika lalingazange ligcinwe ngalindlela ko-Israyeli kusukela ngezinsuku zomphrofethi uSamuyeli; njalo kayikho leyodwa inkosi yako-Israyeli eyayike yathakazelela iPhasika elinjengaleli elenziwa nguJosiya, labaphristi, labaLevi labo bonke abakoJuda labako-Israyeli ababelapho labantu baseJerusalema.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
LeliPhasika lathakazelelwa ngomnyaka wetshumi lasificaminwembili mibili wokubusa kukaJosiya.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
Ngemva kwakho konke lokhu uJosiya eseqondisile konke ngeThempeli, uNekho inkosi yaseGibhithe wayahlasela iKharikhemishi eYufrathe, uJosiya waphuma ukuyadibana laye empini.
21 Amma Neko ya aiki’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
Kodwa uNekho wamthumela amanxusa esithi, “Kulokuxabana bani phakathi kwami lawe, we nkosi yakoJuda? Phela angihlaseli wena khathesi, ngihlaselana laleyondlu engilwa layo impi. UNkulunkulu ungitshele ukuba ngiphangise; wena mana ungaphikisani loNkulunkulu, yena olami, funa akubhubhise.”
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Kodwa uJosiya kazange amyekele, wazifihla ukuze abe sempini. Kazange alalele akutshelwa nguNekho kuvela kuNkulunkulu kodwa laye wayakulwa emagcekeni aseMegido.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
Abatshoki bayiciba inkosi uJosiya, yatshela izikhulu zayo yathi, “Ngisusani lapha, sengilimele kakubi.”
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
Ngakho bamethula enqoleni yakhe yokulwa, bamfaka kweyinye ayelayo bamusa eJerusalema, lapho afela khona. Wangcwatshwa emathuneni abokhokho bakhe, bonke abakoJuda labako-Israyeli bamlilela.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
UJeremiya laye waloba isililo ngoJosiya, njalo kuze kube lamuhla abahlabeleli bonke abesilisa labesifazane lokhu behaya isililo ngoJosiya. Lokhu kulila kwaba ngumkhuba ko-Israyeli njalo kubhaliwe eZililweni.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
Ezinye izehlakalo ngokubusa kukaJosiya lezinye izenzo zokuzinikela kwakhe, mayelana lokulotshiweyo eMthethweni kaThixo
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
zonke izehlakalo, kusukela ekuqaleni kuze kube sekuphetheni, kulotshiwe egwalweni lwamakhosi ako-Israyeli lakoJuda.