< 2 Tarihi 35 >

1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
Le nambena’ Iosià e Ierosa­laime ao ty fihelañ’ ambone am’ Iehovà; vaho linenta amy faha-folo-efats’ ambi’ i volam-baloha’eiy i fihelañ’ amboney.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
Le nalaha’e am-pirimboñañe o mpisoroñeo, le nosihe’e amy fitoroñañe i anjomba’ Iehovàiy.
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
Le hoe re amo nte-Levy mpañoke Israele iabio, o navaheñe amy Iehovào: Apoho amy anjomba’ rinanji’ i Selomò ana’ i Davidey i vata masiñey, fa tsy ho kilankañe an-tsoro’ areo eo ka, vaho toroño t’Iehovà Andrianañahare’ areo naho ondati’e Israeleo henane zao;
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
le mihentseña sambe anjomban-droae, songa firimboñañe, ty amy sinoki’ i Davide mpanjaka’ Israeley naho i sinoki’ i Selomò ana’ey;
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
le mijohaña an-toe-miavake ao, songa firimboñan’ anjomban-droaen-drolongo, naho ami’ty fizarañe o anjomban-droaen-te-Levio.
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
Le lentao i fihelañ’ amboney naho miavaha, le ampihentseño o longo’ areoo, hañorike i tsara’ Iehovà ampità’ i Mosèy.
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
Le nitolora’ Iosià vik’ añondry naho vik’ ose amo ana’ondatio, ze teo iaby, songa hengaeñe amy fihelañ’ amboney, le telo’ ale ty hamaro’e naho añombe telo’ arivo, boak’ am-panaña’ i mpanjakay.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
Nañomey an-tsatrin’ arofo amo mpisoroñeo naho amo nte-Levio ka o roandriañeo. Le natolo’ i Kilkià naho i Zekarià vaho Iekiele, mpiaolo amy anjomban’ Añaharey amo mpisoroñeo ty ro’arivo-tsi-enenjato hisoroñañe amy fihelañ’ amboney naho añombe telon-jato.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
Nanolotse amo nte-Levio ka t’i Konanià naho i Semaia naho i Netanele, rahalahi’e naho i Kasabià naho Ieiele vaho Iozabade, mpiaolo’ o nte-Levio, ty lime-arivo hisoroñañe amy fihelañ’ amboney naho ty añombe liman-jato.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
Aa le nihalankañeñe i fitoloñañey, songa nijohañe an-toe’e eo o mpisoroñeo naho o nte-Levio, sindre firimboñañe, ty amy lili’ i mpanjakay.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
Le linenta’ iareo i vik’ añondrim-pihelañ’ amboney, le nafetsa’ o mpisoroñeo boak’ ampità’ iareo ty lio’e vaho nolire’ o nte-Levio.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
Navi’ iareo o hisoroñañeo, hanolora’ iareo amo fizaran’ anjomban-droae’ o ana’ ondatio, hañenga’ iareo am’ Iehovà ty amy misokitse am-boke’ i Mosèy. Manahake izay o añombeo.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
Natono’ iareo añ’ afo i fihelañ’ amboney ty amy fañèy fe natokoñe ambalàñe naho an-tsajoa ao vaho an-tsiliàñe o soroñe miavakeo vaho nasese’ iareo masìka amo ana’ ondatio.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
Ie nañeneke izay le nañajary ho am-bata’e naho amo mpisoroñeo; amy te nañenga o soroñeo naho i saboray pak’ amy haleñey o mpisoroñe ana’ i Aharoneo; aa le nifañalankañe ho am-bata’e naho ho amo mpisoroñe ana’ i Aharoneo o nte-Levio.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
An-toe’e eo ka o mpisabo ana’ i Asafeo, ty amy lili’ i Davide naho i Asafe naho Iedotone, mpioni’ i mpanjakay; le tsy niavota’ o mpañambeñeo ty fitoroña’ iareo amo lalambey iabio, amy te nañalankañe ho a iareo o nte-Levy longo’ iareoo.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
Aa le nihenek’ amy àndroy ty fitoroñañe am’ Iehovà, ty fañambenañe i fihelañ’ amboney naho ty fisoroñañe o engan-koroañe an-kitreli’ Iehovào, ty amy nafe’ Ioase mpanjakay.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
Le nambena’ o ana’ Israele niatreke eo tañ’andro zaio fito andro i fihelañ’ amboney naho i sabadidake mofo-po-dalivaiy.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
Le tsy teo ty fihelañ’ ambone nihajarieñe hambañ’ama’e e Israele ao boak’ añ’ andro’ i Samoele mpitoky; vaho tsy tamo mpanjaka’ Israeleo ty nahaambeñe fihelañ’ ambone manahake ty nanoe’ Ioase rekets’ o mpisoroñe naho nte-Levio naho Iehodà naho Israele iaby niatrekeo, mitraok’ amo mpimone’ Ierosalaimeo.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
Amy taom-paha-folo-valo-ambim-pifehea’ Ioasey ty nañambenañe i fihelañ’ amboney.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
Ie añe, naho fa nihajarie’ Iosia i anjombay, te nimb’eo t’i Nekò, mpanjaka’ i Mitsraime hialy e Karkemise e Peratey añe, le niavotse mb’eo t’Iosia hiatreatre.
21 Amma Neko ya aiki’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
Fe nampihitrifa’e ìrake, nanao ty hoe: Manao inoñ’ ama’o iraho ry mpanjaka’ Iehodà? Tsy ihe ty atretrèko androany, fa i anjomba anañako aliy; vaho nandily ahy hihitrihitry mb’eo t’i Andrianañahare; aa le mifoneña tsy hitsoborea’o i Andrianañahare mpañolotse ahikoy, tsy mone harotsa’e.
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Fe tsy nimete nitolike tsy ho ama’e t’Iosia fa nañonohono vatañe hialia’e, le tsy hinao’e i saontsi’ i Nekò boak’ am-palien’ Añaharey vaho nimb’ am-bavatane’ i Megidò re hialy.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
Aa le tini­fi’ o mpitàm-paleo t’Iosia mpanjaka; le hoe i mpanjakay amo mpitoro’eo; Asitaho iraho, fa vata’e fere.
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
Aa le nakare’ o mpitoro’eo amy saretey vaho najo’ iareo amy sarete faharoe nindese’ey naho nasese’ iareo mb’e Ierosalaime mb’eo naho nihomake vaho nalentek’ an-kiborin-droae’e ao. Le fonga nandala aze t’Iehoda naho Ierosalaime.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
Nibeko fandalañe am’ Iosia t’Ieremià naho hene takasie’ o sakeran-dahilahio naho bekoe’ o sairy ampelao t’Iosia pak’ androany; vaho nanoa’ iareo fañè e Israele ao; oniño t’ie misokitse amo Firovetañeo.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
Aa naho o fitoloña’ Iosià ila’eo naho o fatariha’e ty amo pinatetse amy Hà’ Iehovàio
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
le o tolon-draha’eo, ty valoha’e pak’ am-para’e; ingo fonga sinokitse amy bokem-panjakà’ Israele naho Iehoday.

< 2 Tarihi 35 >