< 2 Tarihi 35 >
1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
Un Josija Tam Kungam noturēja Pasa svētkus Jeruzālemē, un tie nokāva to Pasa pirmā mēneša četrpadsmitā dienā.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
Un viņš iecēla priesterus, ikvienu savā vietā, un tos iedrošināja pie Tā Kunga nama kalpošanas.
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
Un viņš sacīja uz tiem levitiem, kas visu Israēli mācīja, kas bija svētīti Tam Kungam: noliekat to svēto šķirstu tai namā, ko Salamans, Dāvida dēls, Israēla ķēniņš, ir uzcēlis; tas jums vairs nav jānes uz kamiešiem. Tad nu kalpojiet Tam Kungam, savam Dievam, un Viņa Israēla ļaudīm,
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
Un esat gatavi pēc savu tēvu namiem, pēc savām kārtām, kā Dāvids, Israēla ķēniņš, to uzrakstījis, un kā Salamans, viņa dēls, arī uzrakstījis.
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
Un stāviet svētā vietā pēc tēvu namu kārtām par saviem brāļiem, tiem ļaužu bērniem, un pēc levitu tēvu namu kārtām,
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
Un kaujiet to Pasa un svētījaties un sataisiet to saviem brāļiem, darīdami pēc Tā Kunga vārda caur Mozu.
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
Un Josija deva tiem ļaudīm no sīkiem lopiem jērus un kazlēnus, tos visus par Pasa upuriem, visiem, kas tur atradās, trīsdesmit tūkstošus, un trīs tūkstošus vēršus; tas bija no ķēniņa mantas.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
Arī viņa lielkungi deva labprātības upurus tiem ļaudīm, priesteriem un levitiem: Hilķija un Zaharija un Jeīels, Dieva nama virsnieki, deva priesteriem uz Pasa svētkiem divtūkstoš sešsimt jērus un trīssimt vēršus.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
Un Kananija un Šemaja un Netaneēls, viņa brāļi, Hašabija un Jeīels un Jozabads, levitu virsnieki, deva levitiem uz Pasa svētkiem piectūkstoš jērus un piecsimt vēršus.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
Tā Dieva kalpošana tapa ierīkota, un priesteri stāvēja savā vietā un leviti pēc savām kārtām, pēc ķēniņa pavēles.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
Un tie kāva to Pasa, un priesteri slacināja asinis no savām rokām, un leviti noplēsa ādas.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
Un tie atšķīra dedzināmos upurus, ka tos izdalītu ļaužu tēvu namu kārtām, Tam Kungam upurēt, kā Mozus grāmatā rakstīts. Tāpat arī darīja ar vēršiem.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
Un tie cepa to Pasa pie uguns pēc likuma, bet svētos gabalus tie vārīja podos un katlos un pannās un steigšus to nesa visiem ļaudīm.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
Pēc tam tie arī sev sataisīja un priesteriem. Jo priesteri, Ārona dēli, upurēja līdz pašai naktij dedzināmos upurus un taukus, tādēļ leviti sataisīja priekš sevis un priekš priesteriem, Ārona dēliem.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
Un tie dziedātāji, Asafa dēli, stāvēja savās vietās, tā kā Dāvids un Asafs un Hemans un Jedutuns, ķēniņa redzētājs, pavēlējuši, arī vārtu sargi pie ikkatriem vārtiem. Un tiem nevajadzēja atkāpties no sava darba, bet viņu brāļi, tie leviti, to sataisīja priekš viņiem.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
Tā visa Tā Kunga kalpošana tai dienā tapa izdarīta, Pasa svētki tika noturēti un tie dedzināmie upuri upurēti uz Tā Kunga altāra, kā ķēniņš Josija to bija pavēlējis.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
Un Israēla bērni, kas tur atradās, turēja tai laikā Pasa svētkus un neraudzētās maizes svētkus septiņas dienas.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
Tādi Pasa svētki iekš Israēla vēl nebija turēti no pravieša Samuēla laika, un neviens no Israēla ķēniņiem nebija turējis tādus Pasa svētkus, kā Josija turēja ar priesteriem un levitiem un ar visu Jūdu un Israēli, cik tur atradās, un ar Jeruzālemes iedzīvotājiem.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
Josijas valdīšanas astoņpadsmitā gadā šie Pasa svētki tapa turēti.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
Pēc visa tā, kad Josija to namu bija uzkopis, tad Nekus, Ēģiptes ķēniņš, nāca karot pret Karķemisu pie Eifrat upes. Un Josija tam izgāja pretī.
21 Amma Neko ya aiki’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
Bet viņš sūtīja vēstnešus pie tā un sacīja: kas man ar tevi, Jūda ķēniņ? Es šodien pret tevi neesmu nācis, bet pret kādu namu, kas karo pret mani, un Dievs ir sacījis, ka man būs steigties; nepretojies tu Dievam, kas ir ar mani, lai tas tevi nesamaitā.
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Bet Josija nenovērsās no tā, bet sataisījās ar viņu karot, un viņš neklausīja Nekus vārdiem no Dieva mutes un nāca, ar viņu kauties Meģidus ielejā.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
Bet strēlnieki šāva uz ķēniņu Josiju, un ķēniņš sacīja uz saviem kalpiem: vediet mani projām, jo es esmu ļoti ievainots.
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
Tad viņa kalpi to nocēla no ratiem un noveda uz viņa otriem ratiem, un to noveda Jeruzālemē. Un tas nomira un tapa aprakts savu tēvu kapos, un visa Jūda valsts un Jeruzāleme žēlojās par Josiju.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
Un Jeremija taisīja vienu raudu dziesmu par Josiju, un visi dziedātāji un dziedātājas runāja savās raudu dziesmās par Josiju līdz šai dienai, un to iestādīja par likumu iekš Israēla; un redzi, tās ir rakstītas raudu dziesmās.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
Un kas vēl par Josiju stāstāms, un viņa dievbijība pēc Tā Kunga bauslības,
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
Arī viņa pirmās un pēdējās lietas, redzi, tās rakstītas Israēla un Jūda ķēniņu grāmatā.