< 2 Tarihi 35 >
1 Yosiya ya yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji a Urushalima, aka kuma yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a ranar goma sha huɗu ga wata na farko.
Josiah ni Jerusalem vah BAWIPA hanlah ceitakhai pawi a sak. Thapa yung pasuek, hnin hlaipali hnin vah, ceitakhai pawi hanlah a thei.
2 Ya zaɓi firistoci su yi aikinsu, sai ya ƙarfafa su su yi aikin da kyau a hidimar haikalin Ubangiji.
Vaihma hah thaw a poe teh, BAWIPA im dawk thaw tawk hanlah tha a poe.
3 Ya ce wa Lawiyawa waɗanda suke koyar da dukan Isra’ila da kuma waɗanda aka tsarkake wa Ubangiji. “Ku sa akwatin alkawari mai tsarki a cikin haikalin da Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila ya gina. Ba za a riƙa ɗaukansa a kafaɗa ba. Yanzu ku bauta wa Ubangiji Allahnku da kuma mutanensa Isra’ila.
Isarelnaw kacangkhaikung lah Cathut hanlah hmoun e Levihnaw koe, Isarel siangpahrang Devit capa Solomon ni im a sak e dawk kathounge thingkong hah hrueng awh leih. Na loung hoi hrawm hanlah ngai mahoeh toe. BAWIPA na Cathut hoi a tami Isarelnaw thaw hah tawk awh leih.
4 Ku shirya kanku iyali-iyali a sassanku, bisa ga umarnan da Dawuda sarkin Isra’ila da kuma ɗansa Solomon suka rubuta.
Isarel siangpahrang Devit hoi a capa ni thut e patetlah imthungkhu kahrawikungnaw hoi kamcu lah ahuhu lahoi o hanlah kârakueng awh.
5 “Ku tsaya a tsattsarkan wuri, bisa ga ƙungiyoyin gidajen kakannin’yan’uwanku, waɗanda su ba firistoci ba ne. Kowanne ya sami kashi daga cikin gidan Lawiyawa.
Na hmaunawnghanaw imthungkhu kahrawikung hoi ka kamcu lah Levih taminaw hanlah hmuen ao e patetlah kathounge hmuen koe awm awh.
6 Ku yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, ku tsarkake kanku, ku kuma shirya raguna domin’yan’uwanku, kuna yin abin da Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.”
Ceitakhai pawi thuengnae hah thet awh nateh, kâthoung sak awh. Mosi hno laihoi BAWIPA ni a dei e patetlah sak thai awh nahan na hmaunawnghanaw hanlah kârakueng awh.
7 Yosiya ya tanada wa dukan mutanen da ba firistoci ba ne waɗanda suke a wurin, tumaki da awaki dubu talatin don a yanka saboda hadayun Bikin Ƙetarewa, ya kuma ba su shanu dubu uku. Dukan dabbobin kuwa daga garken sarki ne.
Josiah ni hote hmuen koe kaawm e taminaw han hoi ceitakhai pawi koe kaawm e tami pueng hanelah, saring dawk tu hoi hmaeca 30, 000 touh hoi maitotan 3, 000 touh a poe awh. Hotnaw teh siangpahrang hnopai dawk hoi e doeh.
8 Fadawansa su ma suka ba da taimako da yardar rai ga mutane da kuma firistoci da Lawiyawa. Hilkiya, Zakariya da Yehiyel masu aiki a haikalin Allah, suka ba firistoci hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyu da ɗari shida da kuma shanu ɗari uku.
Hahoi, kahrawikungnaw ni ma lungtho lahoi tamipueng hane, vaihma hane, hoi Levihnaw hanelah a poe awh. Cathut im kaukkung Hilkiah Zekhariah, Jehiel tinaw ni ceitakhai pawi hanelah tu hoi hmaeca 2,600 touh hoi maitotan 300 touh vaihma koe a poe awh.
9 Haka kuma Konaniya tare da Shemahiya da Netanel, ɗan’uwansa, da Hashabiya, Yehiyel da Yozabad, shugabannin Lawiyawa, suka tanadar da hadayun Bikin Ƙetarewa dubu biyar da kuma bijimai ɗari biyar domin Lawiyawa.
Konaniah hoi a nawngha Shemaiah, Nathanel hoi Levihnaw kaukkungnaw e kaukkung Hashabiah, Jeiel, Jozabad tinaw nihai, ceitakhai pawi hanlah Levihnaw hah tu hoi hmaeca 5, 000 touh hoi maitotan 500 touh a poe awh.
10 Sa’ad da aka shirya kome don Bikin Ƙetarewar, sai Firistoci tare da Lawiyawa suka tsaya wurin tsayawarsu bisa ga umarnin sarki.
Hottelah thaw tawknae teh a kârakueng awh teh, siangpahrang ni kâpoe e patetlah vaihmanaw teh amae hmuen koevah, a kangdue awh teh, Levihnaw haiyah ahuhu lahoi a kangdue awh.
11 Aka yanka ragunan Bikin Ƙetarewa, firistoci kuma suka yayyafa jinin da aka ba su, yayinda Lawiyawa suna fiɗan dabbobi.
Hote ceitakhai pawi hanlah a thei awh teh, vaihmanaw ni a thi hah a kathek awh. Levihnaw ni a pho hah a ho awh.
12 Suka keɓe hadayun ƙonawa don su ba da su ga ƙungiyoyin iyalan mutane don su miƙa ga Ubangiji, yadda yake a rubuce a Littafin Musa. Suka yi haka da shanun.
Mosi cauk dawk kaawm e patetlah a imthungkhu lahoi lengkaleng thaw a rei e patetlah BAWIPA koe poe hanelah hmaisawi han satheinaw hoi maitonaw hah a kârei awh.
13 Suka gasa dabbobin Bikin Ƙetarewa a bisa wuta yadda aka tsara, suka dafa hadayu masu tsarki a tukwane, da manyan tukwane, da kuma kwanoni, suka raba su nan da nan ga dukan mutane.
Hote ceitakhai pawi ca hanelah, aphung patetlah kahmin lah a pâeng awh. Hateiteh, poe e moi kathounge hah hlaam, arai kaawm hoeh e hlaam hoi sum hlaam dawk a thawng awh teh, taminaw koe a ceikhai awh.
14 Bayan wannan, suka shirya wa kansu da kuma wa firistoci, saboda firistoci, zuriyar Haruna, suna miƙa hadayun ƙonawa da sashen kitse daga safe har dare. Saboda haka Lawiyawa suka shirya wa kansu da kuma wa firistocin daga zuriyar Haruna.
Hathnukkhu, amamouh hoi vaihmanaw hanlah bout a kârakueng awh. Bangkongtetpawiteh, Aron e capa vaihmanaw teh hmaisawi thuengnae khoungroe dawk moi thaw hah poe hoi tangmin totouh a tawk awh. Hatdawkvah, Levihnaw ni amamouh hoi Aron e capa vaihmanaw hanlah bout rakung hanlah a ngainae doeh.
15 Mawaƙa zuriyar Asaf, suna a wuraren da Dawuda, Asaf, Heman da Yedutun mai duba na sarki suka tsara. Bai zama lalle matsaran ƙofofi a kowace ƙofa su bar wuraren aikinsu ba, domin’yan’uwansu Lawiyawa sun yi shiri dominsu.
Hahoi, Devit, Asaph, Heman hoi siangpahrang profet Jeduthun naw ni kâ poe e patetlah la ka sak e Asaph capanaw teh amamae hmuen dawk a kangdue awh. Hote longkha karingkungnaw teh, longkha tangkuem koevah, ao awh. Bangkongtetpawiteh, a hmaunawngha Levihnaw ni a rakueng pouh dawkvah, a thaw hah ceitakhai awh han ngai hoeh.
16 Ta haka fa aka yi dukan hidimar Ubangiji a wannan rana, domin su kiyaye Bikin Ƙetarewa, domin kuma su miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden Ubangiji, yadda sarki Yosiya ya umarta.
Hottelah, siangpahrang Josiah ni kâ poe e patetlah ceitakhai pawi sak han hoi, BAWIPA e khoungroe dawk hmaisawi thuengnae poe hanelah hote hnin dawk BAWIPA thaw tawknae hnonaw pueng hah a rakueng awh.
17 Isra’ilawan da suka kasance a can suka yi Bikin Ƙetarewa a wannan rana, suka kuma kiyaye Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai.
Hote hmuen koe kaawm e Isarelnaw ni hote hnin dawk ceitakhai pawi hah a sak awh. Tonphuenhoehe vaiyei pawi haiyah hnin sari touh thung a hno awh.
18 Ba a taɓa yin Bikin Ƙetarewa haka ba tun zamanin annabi Sama’ila; kuma babu sarkin Isra’ilan da ya taɓa yin irin Bikin Ƙetarewa kamar yadda Yosiya ya yi, tare da firistoci, Lawiyawa da kuma dukan Yahuda da Isra’ila, waɗanda suke can tare da mutanen Urushalima.
Profet Samuel se nahoi Isarel ram vah hot patetlah ceitakhai pawi sak awh boihoeh. Isarel siangpahrang apinihai Josiah, vaihmanaw, Levihnaw hoi Judah tami pueng hoi Isarelnaw ni a sak e patetlah sak awh boihoeh.
19 An yi wannan Bikin Ƙetarewa a shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya.
Josiah a bawinae kum 18 nah ceitakhai pawiteh a sak awh.
20 Bayan wannan duka, sa’ad da Yosiya ya shirya haikali, Neko sarkin Masar ya haura don yă yi yaƙi a Karkemish a Yuferites, sai Yosiya ya fita don yă fafata da shi a yaƙi.
Hathnukkhu hoi Josiah ni bawkim be a pathoup hnukkhu, Izip siangpahrang Neko teh, Kakhemish tuk hanelah Euphrates palang a cei teh Josiah ni a tuk.
21 Amma Neko ya aiki’yan saƙo ga Yosiya, yana cewa, “Me ya gama ni da kai, ya Sarkin Yahuda? Ban zo in yi yaƙi da kai ba. Na zo ne in yi yaƙi da gidan da yake gāba da ni! Ka ƙyale ni! Allah ne ya riga ya faɗa mini in hanzarta. Kada ka yi gāba da Allah, wanda yake tare da ni, don kada yă hallaka ka.”
Hatei, ahni ni nang Judah siangpahrang kai hoi nang bangmaw kâtuk hanelah kaawm. Sahnin vah nang na tuk hanelah, ka tho hoeh bo. Ka tuk lahun e tuk hanelah doeh ka tho. Cathut ni na huerang hanelah kâ na poe. Kai koe lah kampang e Cathut hah taran hanh. Na raphoe payon vaih telah laicei a patoun.
22 Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Hatei, Josiah ni ban takhai hane ngai hoeh. A tuk thai nahan a meilam a kâthung teh, Cathut e a pahni dawk hoi ka tâcawt e Neko ni dei e hah tarawi ngai pouh hoeh. Megiddo tanghling vah, ahnimouh tuk hanelah a cei.
23 Maharba suka harbi Yosiya, sai ya ce wa hafsoshinsa, “Ku ɗauke ni ku fita da ni daga nan; gama an yi mini mummunan rauni.”
Licung kapatuemnaw ni Josiah hah a kâ awh teh siangpahrang ni a sannaw koevah, kai hah na cetkhai awh leih. Bangkongtetpawiteh, hmâ puenghoi ka ca toe telah a ti.
24 Saboda haka suka ɗauke shi a keken yaƙin, suka fitar da shi, suka sa shi a wata keken yaƙin da yake da shi, suka kawo shi Urushalima, inda ya mutu. Aka binne shi a makabartar kakanninsa, sai dukan Yahuda da Urushalima suka yi makoki dominsa.
A sannaw ni leng dawk hoi a la awh teh, alouke leng dawk a hruek awh. Jerusalem a ceikhai awh teh, a due hnukkhu a na mintoenaw e phuen dawk a pakawp awh. Judahnaw hoi Jerusalem kaawm e naw ni Josiah a khui awh.
25 Annabin Irmiya ya tsara waƙoƙin makoki domin Yosiya, wanda har wa yau mawaƙa maza da mata suke rera game da Yosiya. Suka sa waɗannan su zama al’ada a Isra’ila, suna kuma a rubuce cikin Littafin Makoki.
Jeremiah ni Josiah hah a khui. La ka sak e napui tongpa naw ni a na minca totouh Josiah khuinae a dei awh rah. Isarel ram dawk phung a tawn awh teh, khenhaw! khuinae la dawkvah a thut awh.
26 Sauran ayyukan mulkin Yosiya da kuma kyawawan abubuwan da ya yi, bisa ga abin da aka rubuta a Dokar Ubangiji,
Josiah a kâroenae dawk hoi kaawm rae pueng BAWIPA e kâlawk dawk ao e patetlah hnokahawi ka sak e,
27 dukan ayyukan, daga farko har zuwa ƙarshe, suna a rubuce cikin littafin sarakunan Isra’ila da na Yahuda.
ahmaloe hoi a hnukteng e hai khenhaw! Isarel siangpahrang hoi Judah siangpahrang lairui thutnae cauk dawk thut e lah ao.