< 2 Tarihi 34 >

1 Yosiya yana da shekara goma sha takwas sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara talatin da ɗaya.
Yousaia da lalelegele, ode godoane esalu, e da bai muni Yuda hina bagade hamoi. E da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode 31 agoanega Yuda fi ouligilalu.
2 Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji ya kuma yi tafiya a hanyoyin kakansa Dawuda, ba tare da juye dama ko hagu ba.
Yousaia da Hina Gode hahawane ba: ma: ne hamoi. E da ea musa: aowa hina bagade Da: ibidi ea hou defele, Gode Ea hamoma: ne sia: i huluane nabawane hamosu.
3 A shekara ta takwas ta mulkinsa, yayinda yake matashi, sai ya fara neman Allah na kakansa Dawuda. A shekara ta goma sha biyunsa ya fara tsabtacce Yahuda da Urushalima daga masujadan kan tudu, ginshiƙan Ashera, sassaƙaƙƙun gumaka da kuma siffofin da aka yi zubi.
Hina bagade ayeligi Yousaia ea ouligisu ode godoanega, e da muni ea aowa hina bagade Da: ibidi ea Godema nodone sia: ne gadosu hou hamosu. Ode biyaduyale eno da gidigili, e da bai muni ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadosu sogebi amola wadela: i uda ‘gode’ Asila agoai loboga hamoi liligi amola eno wadela: i loboga hamoi ‘gode’ huluane bai muni gugunufinisisu.
4 A ƙarƙashin umarninsa aka rurrushe bagadan Ba’al, ya kuma tumɓuke bagadan ƙona turare waɗanda suke a bisansu, ya farfashe ginshiƙan Ashera da kuma sassaƙaƙƙun siffofi. Ya ragargaza waɗannan kucu-kucu, ya barbaɗa su a kan kaburburan waɗanda suka miƙa musu hadayu.
Ea sia: beba: le, ilia da oloda amoga dunu da Ba: ilema nodone sia: ne gadosu, amola eno gadenene gabusiga: manoma gobele salasu oloda, amo gagoudane fasi. Ilia da Asila agoai liligi amola loboga hamoi ‘gode’ huluane gagagoudane fasili, gulu agoane hamone, amola dunu da ilima sia: ne gadosu, ilia ulidogone sali da: iya dudulisi.
5 Ya ƙone ƙasusuwan firistocin gumaka a kan bagaden da a dā suke miƙa hadayunsu, ta haka ya tsabtacce Yahuda da Urushalima.
E da ogogosu gobele salasu dunu ilia gasa amo oloda amoga ilia da musa: nodone sia: ne gadosu, amo da: iya gobele sali. Amo hamobeba: le, e da Yuda amola Yelusaleme fi ilia nigima: fadegamusa: dodofei.
6 Ya yi haka cikin garuruwan Manasse, Efraim da Simeyon, har zuwa Naftali, da kuma cikin kangwayen kewayensu,
Amo hou defele, e da moilai bai bagade amola gugunufinisi soge amo da Ma: na: se, Ifala: ime, Simione amola soge asili ga (north) Na: fadalaiga doaga: sa, amo soge huluane ganodini hamosu.
7 ya farfashe bagadai da ginshiƙan Ashera; ya niƙa gumaka suka zama gari, ya kuma yayyanka dukan bagadan turare kucu-kucu ko’ina a Isra’ila. Sa’an nan ya koma Urushalima.
E da ga (north) fi (Isala: ili) ilia soge ganodini, oloda amola ogogosu uda ‘gode’ agoai loboga hamoi liligi, amo huluane gagagoudane fasili, gulu agoane hamoi. E da gabusiga: manoma gobele salimusa: hamoi oloda huluane gagagoudane fasi. Amalu, e da Yelusalemega buhagi.
8 A shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yosiya, ya tsarkake ƙasar da haikalin, ya aiki Shafan ɗan Azaliya da Ma’asehiya mai mulkin birni, tare da Yowa ɗan Yowahaz, marubuci, su gyara haikalin Ubangiji Allah.
Yuda hina bagade Yousaia ea ouligibi ode 18 amoga, e da wadela: i ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadosu hou huluane fadegaiba: le, Debolo Diasu amola Yuda soge da nigima: dodofei dagoi ba: i. Amogalu, hina bagade Yousaia da dunu udiana amo Debolo Diasu dodoa: ma: ne asunasi. Ilia dio da Sia: ifa: ne (A: salaia egefe), Ma: iasia (Yelusaleme bisili ouligisu dunu) amola Youa (Youaha: se egefe. E da eagene bisilua dunu).
9 Suka tafi wurin Hilkiya babban firist suka ba shi kuɗin da aka kawo cikin haikalin Allah, wanda Lawiyawa masu tsaron ƙofofi sun tattara daga mutanen Manasse, Efraim da dukan raguwar Isra’ila da kuma daga dukan mutanen Yahuda da Benyamin da kuma mazaunan Urushalima.
Muni amo Lifai dunu da Debolo Diasu ganodini lidi, ilia da gobele salasu ouligisudafa Hiligaiama ianusu. (Amo muni ilia da Ifala: ime fi, Ma: na: se fi amola Ga (north) Fi dunu eno, Yuda fi, Bediamini fi amola Yelusaleme esalebe fi, ilima lidi.)
10 Sa’an nan suka danƙa su ga mutanen da aka naɗa su lura da aiki a kan haikalin Ubangiji. Waɗannan mutane ne suke biyan ma’aikatan da suka gyara suka kuma mai da haikalin.
Ilia da amo muni lidi, amo dunu udiana da Debolo Diasu amo bu buga: le gagusu ouligisu, ilima iasu.
11 Suka kuma ba da kuɗi ga kafintoci da magina don su sayi sassaƙaƙƙun duwatsu, da katakai don yin tsaiko da tankar ginin da sarakunan Yahuda suka bari yă fāɗi ya zama kango.
Ouligisu dunu ilia da amo muni mogili diasu gagusu dunu amola gelega hahamosu dunu ilima iasu. Amola muni mogili amoga ilia da ifa da: fe amola gele amo Debolo bu buga: le gagumusa: , bidi lama: ne sia: i. Bai Yuda hina bagade ilia da noga: le hame ouligibiba: le, Debolo da dasai ba: i.
12 Mutanen fa suka yi aiki da aminci. Shugabanninsu, su ne Yahat da Obadiya, Lawiyawa zuriyar Merari da Zakariya da Meshullam, zuriyar Kohat. Dukan Lawiyawa waɗanda suke gwanaye a kayan kiɗi,
Amo hawa: hamosu ouligisu dunu da moloidafa dunu. Ilima ouligisu dunu da Lifai fi dunu biyaduyale gala. Ilia dio da Ya: iha: de amola Oubadaia (ela da Milalai sosogo fi dunu) amola Segalaia amola Misiala: me (ela da Gouha: de sosogo fi dunu). Lifai fi dunu huluane da medenegi gesami hea: lala dusu dunu ba: i.
13 sun lura da ma’aikata, suka kuma lura da dukan masu aiki daga aiki zuwa aiki. Waɗansu Lawiyawan su ne marubuta, magatakarda da kuma masu tsaron ƙofofi.
Lifai fi dunu eno ilia da liligi gaguli ahoasu hawa: hamosu ouligisu, amola oda da eno hawa: hamosu ouligisu.
14 Yayinda suke fitar da kuɗin da aka kai cikin haikalin Ubangiji, sai Hilkiya firist ya sami Littafin Dokar Ubangiji da aka bayar ta wurin Musa.
Ilia da muni ea sesei amoga lidili ahoana, Hiligaia da Hina Gode Ea Sema Dedei Meloa (Sema amo Gode da musa: Mousesema i) amo ba: i dagoi.
15 Hilkiya ya ce wa Shafan magatakarda, “Na sami Littafin Doka a cikin haikalin Ubangiji.” Sai ya ba wa Shafan.
Hiligaia da Sia: ifa: nema amane sia: i, “Na da ‘Gode Ea Sema Dedei Meloa’ amo Debolo ganodini dialebe ba: i dagoi.” E da amo meloa Sia: ifa: nema I.
16 Sa’an nan Shafan ya ɗauki littafin zuwa wurin sarki, ya faɗa masa, “Manyan ma’aikatanka suna yin kome da aka sa su.
Sia: ifa: ne da amo meloa hina bagadema gaguli asili, ema amane sia: i, “Ninia da dia hamoma: ne sia: i defele hamoi dagoi.
17 Mun ɗauke kuɗin da an ajiye a haikalin Ubangiji muka ba wa masu aiki da waɗanda suke lura da su.”
Ninia da muni amo da Debolo Diasu ganodini dialu, amo lale, bu buga: le gagusu dunu amola ilia ouligisu dunu ilima i dagoi.”
18 Sa’an nan Shafan magatakarda ya sanar da sarki ya ce, “Hilkiya firist ya ba ni wani littafi.” Sai Shafan ya karanta daga cikinsa a gaban sarki.
Amalalu, e da eno amane sia: i, “Na da meloa amo Hiligaia da nama i gagui diala.” Amola e da amo meloa hina bagade nabima: ne idi.
19 Da sarki ya ji kalmomin Doka, sai ya yage rigunansa.
Hina bagade da meloa idibi nababeba: le, bagadewane fofogadigili, da: i dione, ea abula gadelale fasi.
20 Ya ba da waɗannan umarnai ga Hilkiya, Ahikam ɗan Shafan, Abdon ɗan Mika, Shafan magatakarda da kuma Asahiya mai hidimar sarki.
Amola e da gobele salasu dunu Hiligaia amola Ahaiga: me (Sia: ifa: ne egefe) amola A: gabo (Maiga: ia egefe) amola sia: dedesu dunu Sia: ifa: ne amola hina bagade hina: hawa: hamosu dunu A: sahaia, ilima amane hamoma: ne sia: i,
21 Ya ce, “Ku tafi ku nemi nufin Ubangiji saboda ni da kuma saboda raguwa a Isra’ila da Yahuda game da abin da aka rubuta a wannan littafin da aka samu. Fushin Ubangiji mai girma ne da aka zuba a kanmu domin kakanninmu ba su kiyaye maganar Ubangiji ba; ba su aikata bisa ga dukan abin da yake a rubuce a wannan littafi ba.”
“Dilia asili, amo meloa ea olelesu bai dawa: ma: ne, Hina Gode Ea fada: i sia: hogolalu, nama amola dunu huluane amo da Isala: ili amola Yuda soge ganodini hame mugului esala, ninima adoma. Ninia aowalali da amo meloa ea hamoma: ne sia: i amo nabawane hame hamobeba: le, Hina Gode da ninima ougisa.”
22 Hilkiya tare da waɗanda sarki ya aika, suka tafi suka yi magana da annabiya Hulda, wadda take matar Shallum ɗan Tokhat ɗan Hasra, mai tsaron wurin ajiyar riguna. Tana zama a Urushalima, a Yanki na Biyu.
Hiligaia amola Ahaiga: me, A:gabo, Sia: ifa: ne, amola A: sahaia, ilia da balofede uda amo da Yelusaleme moilai bai bagade la: idi gaheabolo gagui amo ganodini esalu, ea dio amo Halada amo ea fada: i sia: nabimusa: asi. (Halada egoa Sia: lamee da Debolo Diasu hadigi abula amo ouligisu). Ilia da Haladama amo meloa da ba: i dagoi olelei.
23 Sai ta ce musu, “Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce faɗa wa mutumin da ya aike ku gare ni,
Halada da ilima amane sia: i, “Dilia hina bagadema buhagili, Hina Gode Ea sia: si ema amane sia: ma,
24 ‘Ga abin da Ubangiji ya ce zai kawo masifa a wannan wuri da mutanensa, dukan la’anar da aka rubuta a cikin littafin da aka karanta a gaban sarkin Yahuda.
“Na da meloa amo hina bagade da idi, amoga gagabusu aligima: ne dedei defele, Na da Yelusaleme moilai bai bagade amola Yelusaleme fi dunu ilima se dabe imunu.
25 Domin sun yashe ni suka kuma ƙone turare wa waɗansu alloli, suka tsokane ni in yi fushi ta wurin dukan abin da hannuwansu suka yi, fushina zai zuba a kan wannan wuri, ba kuma za a kwantar da shi ba.’
Ilia da Na higale, eno ogogosu ‘gode’ma gobele salasu hamobeba: le, Na ougima: ne hamoi dagoi. Na da Yelusaleme fi ilima Na ougi da gia: iwane heda: i dagoi, amola bu gumimu da hamedei.”
26 Ku faɗa wa sarkin Yahuda, wanda ya aike ku ku nemi nufin Ubangiji, ‘Ga abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila yake cewa game da kalmomin da ka ji.
Be hina bagadema Na, Isala: ili fi ilia Hina Gode, da amane sia: sa, ‘Di da meloa ganodini dedei liligi nabi dagoi.
27 Domin zuciyarka mai tuba ce, ka kuma ƙasƙantar da kanka a gaban Allah sa’ad da ka ji abin da ya yi magana a kan wannan wuri da mutanensa, domin kuma ka ƙasƙantar da kanka a gabana, ka yage rigunanka ka kuma yi kuka a gabana, na ji ka, in ji Ubangiji.
Amola di da Na ba: ma: ne, sinidigili, dia hou fonobone, dia abula gadelale, dinanu. Bai di da Na sia: amo Na da Yelusaleme moilai bai bagade amola amoga fi dunu ilima se dabe imunu, amola Yelusaleme gugunufinisi dagoiba: le, dunu ilia da amo beda: ne fofogadigili ba: mu, amola Yelusaleme dio amoga gagabusu aligima: ne sia: mu, amo sia: nababeba: le, di da dia hou fonoboi. Na da dia sia: ne gadosu nabi dagoi.
28 Yanzu zan tara ka da kakanninka, za a kuma binne ka cikin salama. Idanunka ba za su ga dukan masifar da zan kawo a kan wannan wuri da kuma a kan waɗanda suke zama a nan ba.’” Sai suka kai amsar wa sarki.
Amola se dabe iasu amo Na da Yelusaleme fi ilima iasimu, amo da di amogai esalea, dia hame ba: mu. Na da di fa: no olofole bogoma: ne, logo doasimu.’” Sia: adola ahoasu dunu, ilia da amo sia: ne iasu hina bagade Yousaiama adomusa: , ema buhagi.
29 Sai sarki ya kira dukan dattawan Yahuda da Urushalima.
Yuda hina bagade Yousaia da Yuda soge fi amola Yelusaleme fi ilia ouligisu dunu amo huluane gagadole,
30 Ya haura zuwa haikalin Ubangiji tare da mutanen Yahuda, mutanen Urushalima, firistoci da Lawiyawa, dukan mutane daga ƙarami zuwa babba. Ya karanta dukan kalmomin Littafin Alkawari wanda aka samu a cikin haikalin Ubangiji a kunnuwansu.
ili amola gobele salasu dunu huluane, amola balofede dunu huluane amola fi dunu huluanedafa (bagade gagui dunu amola hame gagui dunu) ilia da Debolo Diasuga gilisili asi. Ilia si da: iya, hina bagade Yousaia da Gousa: su Meloa amo ilia da Debolo Diasu ba: i, amo ganodini dedei huluane ilima idili i.
31 Sai sarkin ya miƙe tsaye a inda yake, ya sabunta alkawari a gaban Ubangiji, don yă bi Ubangiji yă kiyaye umarnansa, ƙa’idodinsa da kuma farillansa da dukan zuciyarsa da kuma dukan ransa, ya kuma yi biyayya da kalmomin alkawarin da aka rubuta a cikin wannan littafi.
E da hina bagade duni bugi amo dafulili lelu, e da Hina Gode Ea sia: nabawane hamomusa: , dafawane ilegele sia: i. E da mae fisili, ea dogo amola asigi dawa: su huluane amoga, e da Hina Gode Ea sema amola hamoma: ne sia: i, amoma fa: no bobogemusa: , dafawane ilegele sia: i. Amo hamoma: ne sia: i amo da Gousa: su Meloa amo ganodini dedei, e da amo huluane nabawane hamomusa: , dafawane ilegele sia: i.
32 Sa’an nan ya sa kowa a Urushalima da Benyamin ya yi alkawari ga wannan; mutanen Urushalima suka aikata wannan bisa ga alkawarin Allah, Allah na kakanninsu.
Amola e da Bediamini fi amola dunu huluane Yelusalemega esalu, amo defele hamomusa: , dafawane ilegele sia: musa: lologei. Amaiba: le, Yelusaleme fi dunu da Gousa: su amo ilia aowalalia Gode da ilima hamoi, amo hamoma: ne sia: i nabawane hamomusa: sia: i.
33 Yosiya ya fitar da dukan gumakan banƙyama daga dukan yankunan Isra’ilawa, ya kuma sa dukan waɗanda suke a Isra’ila su bauta wa Ubangiji Allahnsu. Muddin ransa, ba su fasa bin Ubangiji Allah na kakanninsu ba.
Amalalu, Yousaia da wadela: idafa loboga hamoi ogogosu ‘gode’ liligi huluane Isala: ili soge ganodini dialu, amo huluane gugunufinisisu. Amo ea esalusu eso huluane ganodini, e da ea fi dunu ilia aowalalia Hina Gode amo Ea hawa: hamosu hamoma: ne sesei.

< 2 Tarihi 34 >