< 2 Tarihi 31 >
1 Sa’ad da aka gama dukan wannan, sai Isra’ilawan da suke can suka fita zuwa garuruwan Yahuda, suka rurrushe keɓaɓɓun duwatsu suka kuma farfashe ginshiƙan Ashera. Suka rurrushe masujadan kan tudu da bagadai, ko’ina a Yahuda da Benyamin da kuma cikin Efraim da Manasse. Bayan sun rurrushe dukansu, sai Isra’ilawa suka koma garuruwansu, kowanne zuwa mahallinsa.
Ie heneke zay, le niavotse mb’ amo rova Iehodao mb’eo t’Israele niatrek’ iabioo, le pinozapozake o vatolahio naho nifiraeñe o hazomangao naho rineba’ iareo ambane o toets’ aboo naho o kitrely e Iehodà naho e Beniamine iaby naho Efraime naho e Menasèo ampara’ te fonga rinotsake. Le nimpoly amy zao o ana’ Israeleo, songa mb’am-panaña’e, mb’an-drova’e añe.
2 Hezekiya kuma ya raba firistoci da Lawiyawa kashi-kashi, kowanne da hidimarsa, firistoci da Lawiyawa, don hadayu na ƙonawa da na salama, su yi hidima, su yi godiya, su kuma rera yabai a ƙofofin mazaunin Ubangiji.
Le nanendre firimboñam-pisoroñe naho nte-Levy t’Iekizkia, sambe firimboñañe, songa fitoroñam-pisoroñe, naho o nte-Levio, ho amo fisoroñañeo naho amo engam-panintsiñañeo, hitoroñe, hañandriañe naho handrenge amo lalambein-tobe’ Iehovào.
3 Sarki ya ba da taimako daga mallakarsa domin hadayun ƙonawa, safe da yamma da kuma don hadayun ƙonawa a Asabbatai, Sabon Wata da kuma ƙayyadaddun bukukkuwa kamar yadda yake a rubuce a cikin Dokar Ubangiji.
Tinendre’e ka ty anjara’ i mpanjakay boak’ amo vara’eo ho amo fisoroñañeo: o enga-maraindraiñeo naho o soron-karivao naho o soron-tSabatao naho ho amo pea-bolañeo vaho ho amo andro namantañañeo, ty amy pinatetse amy Ha’ Iehovàio.
4 Ya umarci mutanen da suke zama a Urushalima su ba da rabon da yake na firistoci da Lawiyawa, don su ƙwallafa ransu ga Dokar Ubangiji.
Mbore linili’e o mpimone’ Ierosalaimeo ty hanolotse ty anjara’ o mpisoroñeo naho o nte-Levio, hanolora’ iareo vatañe amy tsara’ Iehovày.
5 Nan da nan aka baza umarnin, sai Isra’ilawa suka bayar’ya’yan farin hatsinsu, sabon ruwan inabi, mai da kuma zuma da dukan abin da gona ta bayar, hannu sake. Suka kawo zakan kowane abu da yawa.
Aa ie niboele i liliy, le nampitobahe’ o ana’ Israeleo ty lohavoan’ ampemba, divay naho menake naho tantele naho ze hene voka’ i tetekey; vaho natoba’ iareo ao iaby ty faha-folom-bara.
6 Mutanen Isra’ila da Yahuda waɗanda suke zama a garuruwan Yahuda, su ma suka kawo zakan shanu da na tumaki da kuma zakan abubuwa masu tsarki da aka keɓe ga Ubangiji Allahnsu, suka jibge su tsibi-tsibi.
Nasese’ o ana’ Israele nimoneñe amo rova’ Iehodaoo ty faha-folon’ añombe naho añondry naho ty faha-folon-draha navaheñe ze navike ho am’ Iehovà Andrianañahare’ iareo vaho napopoke am-pitoboroñañe.
7 Sun fara yin haka a wata na uku, suka kuma gama a wata na bakwai.
Amy volam-pahateloy ty namotorañe o fitoboroñeo, le nihenefa’ iareo ami’ty volam-pahafito.
8 Sa’ad da Hezekiya da fadawansa suka zo suka ga tsibin, sai suka yabi Ubangiji, suka kuma albarkace mutanensa Isra’ila.
Ie nioni’ Iekizkia naho o mpiaoloo o fitoboroñañeo le nandrenge Iehovà naho ondati’e Israeleo.
9 Hezekiya ya tambayi firistoci da Lawiyawa game da tsibin;
Nañontanea’ Iekizkia o mpisoroñeo naho o nte-Levio o fitoboroñañeo,
10 sai Azariya babban firist, daga iyalin Zadok ya amsa, “Tun daga lokacin da mutane suka fara kawo taimakonsu ga haikalin Ubangiji, muna da isashe don abinci da kuma da yawa da za mu rage, domin Ubangiji ya albarkaci mutanensa, saboda haka abin da ya ragu a rumbu yana da yawa.”
le hoe t’i Azarià mpisorom-bey, hasavereña’ i Tsadoke, Mifototse amy nanesea’ ondatio an-kiboho’ Iehovà ao o engaoy, le nienen-kanen-jahay vaho nanisa maro. Nitahie’ Iehovà ondati’eo, le e hoek’eo o maro nahajao.
11 Hezekiya ya ba da umarni a shirya ɗakunan ajiya a haikalin Ubangiji, aka kuwa yi haka.
Aa le nafanto’ Iekizkia am’ iereo ty hañajary riha añ’ anjomba’ Iehovà ao; le hinajari’ iereo.
12 Sa’an nan cikin aminci suka kawo taimako, zakka da keɓaɓɓun kyautai. Konaniya, wani Balawe, shi ne ke lura da waɗannan abubuwa, kuma ɗan’uwansa Shimeyi shi ne na biye da shi.
Le nampizilihe’ iereo ao o engao naho o fahafoloo naho o raha nengaeñeo, le tsy nihilotse; vaho nampifeheañe i Konanià nte-Levy izay naho i Simey rahalahi’e ty faharoe,
13 Yehiyel, Azaziya, Nahat, Asahel, Yerimot, Yozabad, Eliyel, Ismakiya, Mahat da Benahiya su ne shugabanni, mataimakan Konaniya da Shimeyi ɗan’uwansa, waɗanda sarki Hezekiya da Azariya babban shugaban haikalin Allah suka naɗa.
naho Iekiele naho i Azazià naho i Nakate naho i Asaele naho Ieriemote naho Iozabade naho i Eliele naho Iismakiaho naho i Makate vaho i Benaià ty nimpisary am-banem-pità’ i Kononià naho i Simey rahalahi’e, ty amy fanendrea’ Iekizkia mpanjakay vaho nimpifehe i anjomban’ Añaharey t’i Azarià.
14 Kore ɗan Imna Balawe, mai tsaron Ƙofar Gabas, shi ne yake lura da baikon yardan ran da aka yi wa Allah, don ya karkasa bayarwar da aka keɓe domin Ubangiji da hadayu mafi tsarki.
Le i Kore ana’ Imnà nte-Levy, i mpiamben-dalañe maniñanañey, ty nifehe o engan-tsatrin’ arofo aman’ Añahareo hanjarà’e o enga amy Iehovào naho o miava-do’eo.
15 Eden, Miniyamin, Yeshuwa, Shemahiya, Amariya da Shekaniya sun taimake shi da aminci a cikin garuruwan firistoci, suna ba da rabo wa’yan’uwansu firistoci bisa ga sassansu, tsofaffi da yara.
Le am-pità’e t’i Edene naho i Miniamine naho Iesoa naho i Semaià, i Amarià vaho i Sekanià amo rovam-pisoroñeo, ty hanolotse am-pigahiñañe amo rahalahi’ iareoo ty amo firimboña’ iareoo, ty bey mira ami’ty kede;
16 Bugu da ƙari, suka ba da rabo ga maza’yan shekaru uku ko fiye waɗanda sunayensu suna a tarihin zuriya, dukan waɗanda ba za su iya shiga haikalin Ubangiji su yi ayyukansu na kullum ba, bisa ga nawayarsu da kuma sassansu.
mandikoatse o volilieñe amy fanoñonañe lahilahy telo taoñe mañamboneo, le o mizilik’ añ’anjomba’ Iehovào, songa fitoloña’e boak-andro itoroña’e amy nandiliañe azey, Vaho sindre firimboñañe;
17 Suka kuma ba da rabo ga firistocin da aka rubuta ta iyalansu cikin tarihin zuriya, haka kuma ga Lawiyawa masu shekara ashirin ko fiye, bisa ga nawayarsu da kuma sassansu.
naho namolily mpisoroñe am-panoñonan-droae, sambe anjomban-drae, naho o nte-Levio, ze ana-dahy roapolo taoñe mañambone, songa fitoloña’e sindre firimboña’e.
18 Suka haɗa da dukan ƙanana’ya’yansu, mata, da kuma’ya’ya maza da’ya’ya mata, al’umma gaba ɗaya da aka jera a waɗannan tarihin zuriya. Gama sun yi aminci cikin tsarkake kansu.
ie nivolilieñe am-panoñonan-drae e amo anak’ajaja’e iaby, amo vali’e naho ana-dahy vaho anak’ampela, ho amy fivori-bey iabiy, fa am-pigahiñañe ty niavaha’iereo ho am-piavahañe do’e.
19 Akwai mutane a garuruwa da yawa waɗanda aka sa don su rarraba wa’ya’yan Haruna, firist, maza, waɗanda suke zaune a gonaki na ƙasar garuruwansu su ba kowane namijin da aka rubuta na Lawiyawa, rabonsa.
Amo ana’ i Aharone mpisoroñe an-tanem-piandraza’ o rova’ iareoo naho amo rova iabio, le teo ty ondaty kinanjy hiantoñoñe an-tahinañe hanolorañe anjara’ amy ze lahilahy amo mpisoroñeo toe ze hene’ nivolilieñe ty amy fanoñona’e amo nte-Levio.
20 Abin da Hezekiya ya yi ke nan ko’ina a Yahuda, yana yin abin da yake da kyau, daidai da kuma mai aminci a gaban Ubangiji Allahnsa.
Nitsitsihe’ Iekizkià e Iehodà izay vaho nanoe’e ty soa naho ty mahity vaho vantañe añatrefa’ Iehovà Andrianañahare’e.
21 Cikin kome da ya yi cikin hidimar haikalin Allah, cikin biyayya kuma ga doka da umarnai, ya nemi Allahnsa, ya kuma yi aiki gabagadi. Ta haka kuwa ya yi nasara.
Ze fitoloñañe nifotora’e am-pitoroñañe añ’ anjomban’ Añahare naho amy Hake naho amo fepetseo, le nipaia’e t’i Andrianañahare’e naho nanoe’e añ’ añoñ’ arofo vaho niraorao.