< 2 Tarihi 30 >

1 Sai Hezekiya ya aika wa dukan Isra’ila da Yahuda, ya kuma rubuta wasiƙu zuwa Efraim da Manasse, yana gayyatarsu su zo haikalin Ubangiji a Urushalima, su kuma yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Le nampañitrik’ am’ Isra­ele naho Iehoda iaby t’Iekizkia, nanokitse taratasy amy Efraime naho i Menasè, hañaveloa’ iareo mb’ añ’ anjomba’ Iehovà e Ierosalaime ao, hañambeñe ty fihelañ’ ambone’ Iehovà, Andrianañahare’ Israele.
2 Sarki da fadawansa da dukan taro a Urushalima suka yanke shawara su yi Bikin Ƙetarewa a wata na biyu.
Fa nilahatse amo roandriañeo naho amy fivoribei’ Ierosalaime iabiy t’Iekizkia te hambenañe ami’ty volam-paha-roe’ i fihelañ’ amboney,
3 Ba su iya yinsa a daidai lokacinsa ba domin babu isashen firistocin da suka tsarkake kansu, mutane kuma ba su taru a Urushalima ba.
amy t’ie tsy nilefe amy andro’e, mbore tsy niampe o mpisoroñe nampiavahem-batañeo vaho mbe tsy nifanontoñe e Ierosalaime ao ondatio.
4 Shirin ya yi kyau ga sarki da kuma dukan taron.
Nahity am-pihaino’ i mpanjakay naho amy fivory iabiy izay.
5 Suka yanke shawara su yi shelar a ko’ina a Isra’ila, daga Beyersheba zuwa Dan, suna kiran mutane su zo Urushalima, suka kuma yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji Allah na Isra’ila. Ba a yi bikin da mutane masu yawa bisa ga abin da aka rubuta ba.
Aa le nafe’ iereo te ho tsitsifen-koike t’Israele, boake Beer-Sevà pake Dane, hampihovañe mb’e Ierosalaime ao hañambeñe i fihelañ’ ambone am’ Iehovà, Andrianañahare’ Isra­eley, amy t’ie mboe tsy nambenañe am-pivondronañe manahake i pinatetsey.
6 Bisa ga umarnin sarki, sai’yan aika suka tafi ko’ina a Isra’ila da Yahuda da wasiƙu daga sarki da kuma daga fadawansa, wasiƙar tana cewa, “Mutanen Isra’ila, ku dawo ga Ubangiji Allah na Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, domin yă dawo gare ku, ku da kuka tafi, ku da kuka kuɓuce daga hannun sarakuna Assuriya.
Aa le nimb’ eo o mpihitrikeo rekets’ i taratasi’ i mpanjakay naho o roandria’eoy, nanitsike Israele naho Iehoda, ty amy nandilia’ i mpanjakay, nanao ty hoe: Ry ana’ Israele, mimpolia am’ Iehovà, Andrianañahare’ i Avrahame, Ietsake naho Israele, hibaliha’e ama’ areo nahapolititse am-pità’ o mpanjaka’ i Asoreo.
7 Kada ku zama kamar iyayenku da’yan’uwanku, waɗanda suka yi rashin aminci ga Ubangiji Allah na kakanninsu, har ya mai da su abin tsoro, yadda kuke gani.
Ko mitsikombe an-droae’ areo naho an-droahalahi’ areo niola am’ Iehovà, Andrianañaharen-droae’ iareo, kanao natolo’e ho rotsaheñe; ie o isa’ areo henaneo.
8 Kada ku yi taurinkai, yadda iyayenku suka yi; ku miƙa kai ga Ubangiji. Ku zo wuri mai tsarki, wanda ya tsarkake har abada. Ku bauta wa Ubangiji Allahnku, domin fushi mai zafi yă juye daga gare ku.
Aa le ko mihagàn-katoke manahak’ an-droae’ areo; fe mamoea vatañe am’ Iehovà, le mimoaha amy to­e­-miavake nampiavaheñe ho nainai’ey vaho toroño t’Iehovà Andrianañahare’ areo soa te hitolike ty haviñera’e miforoforo.
9 In kuka dawo wurin Ubangiji, sa’an nan waɗanda suka kama’yan’uwanku da’ya’yanku za su nuna musu tausayi, su kuma dawo wannan ƙasa, gama Ubangiji Allahnku mai alheri ne mai jinƙai kuma. Ba zai kau da fuskarsa daga gare ku ba, in kuka dawo gare shi.”
Aa naho mimpoly amy Iehovà nahareo le ho tendreke fitretrezañe o longo naho ana’ areo nikozozoteñe añe an-drohio, naho himpoly mb’an-tane atoy; fa matarike naho mpiferenaiñe t’Iehovà Andrianañahare’ areo vaho tsy hampitolihe’e ty lahara’e naho impolia’areo.
10 ’Yan aika suka tafi gari-gari a cikin Efraim da Manasse, har zuwa Zebulun, amma mutane suka yi musu dariyar reni, suka kuma yi musu ba’a.
Aa le nitoañeñe t’i Efraime naho i Menasè pake Zebolone mb’an-drova an-drova o mpañitrikeo; fe nitohafañe amañ-inje naho kizake.
11 Duk da haka, waɗansu mutanen Asher, Manasse da Zebulun suka ƙasƙantar da kansu suka tafi Urushalima.
Fe eo ty nirè-batañe am’ondati’ i Asere naho i Menasè vaho i Zeboloneo, le nimb’e Ierosalaime mb’eo.
12 Haka ma a Yahuda, hannun Allah yana a kan mutane don yă ba su zuciya ɗaya su yi abin da sarki da fadawansa suka umarta, suna bin maganar Ubangiji.
Le tam’ Iehoda ka ty fitàn’ Añahare nanolots’ arofo raike ama’e hañorike ty lili’ i mpanjakay naho o roandriañeo ty amy tsara’ Iehovày.
13 Taron mutane mai girma ya haɗu a Urushalima don Bikin Burodi Marar Yisti a wata na biyu.
Aa le tsifotofoto t’indaty nifanontoñe e Ierosalaime ao hañambeñe ty sabadidak’ i mofo-tsi-aman-dalivaey amy volam-paha-roey, valobohòke nitozantoza.
14 Suka kawar da bagadai a Urushalima suka fid da bagadan turare suka zubar da su a Kwarin Kidron.
Niongake le nafaha’ iareo o kitrely e Ierosalaime ao naho nendese’ iereo añe ka ze hene kitrelim-pañembohañe vaho navokovoko’ iareo an-torahan-Kidrone ao.
15 Suka yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a rana ta goma sha huɗu na wata na biyu. Firistoci da Lawiyawa suka ji kunya suka tsarkake kansu, suka kawo hadayun ƙonawa a haikalin Ubangiji.
Linenta’ iareo amy andro faha-folo-efats’ambi’ i volam-paharoey i vik’ añondri’ i fihelañ’amboney, ie nisalatse o mpisoroñeo naho o nte-Levio naho nañamasim-batañe vaho nanese engan-koroañe añ’ anjomba’ Iehovà ao,
16 Sa’an nan suka ɗauki matsayinsu na kullum yadda yake a Dokar Musa mutumin Allah. Firistoci suka yayyafa jinin da Lawiyawa suka ba su.
le nijohañe amo toetse nalahatse ho a iareoo, ty amy Tsara’ i Mosè ‘ndatin’ Añaharey; nafetsa’ o mpisoroñeo ty lio rinambe’ iareo am-pità’ o nte-Levio;
17 Da yake da yawa cikin taron ba su tsarkake kansu ba, dole Lawiyawa su yanka’yan ragunan Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda ba su da tsarki, ba su kuma iya tsarkake ragunansu ga Ubangiji ba.
amy te nimaro amy fivoriy ty tsy nañefe-batañe, le tamo nte-Levio ty lily handentàñe o vi’ i fihelañ’ amboneio hasolo ze hene tsy nalio, hañeferañe iareo amy Iehovà.
18 Ko da yake yawancin mutanen da suka zo daga Efraim, Manasse, Issakar da Zebulun ba su tsarkake kansu ba, duk da haka suka ci Bikin Ƙetarewa, ba tare da bin abin da yake a rubuce ba. Amma Hezekiya ya yi addu’a dominsu cewa, “Bari Ubangiji, wanda yake nagari, yă gafarta wa kowa
Toe maro t’indaty, àntsake o boak’ Efraime naho e Menasè naho e Isakare vaho e Zeboloneo ty tsy nahaefe-batañe, fe nikama’ iareo avao i fihelañ’ amboney ndra t’ie tsy do’e amy pinatetsey, amy te nihalaly ho a iareo t’Iekizkia ami’ty hoe: Hapò Iehovà, abey
19 wanda ya sa zuciyarsa ga neman Allah, Ubangiji Allah na kakanninsa, ko da shi marar tsarki ne bisa ga dokokin wuri mai tsarki.”
ze mamahatse ty arofo’e hipay an’ Andrianañahare; t’Iehovà, Andrianañaharen-droae’e ndra t’ie tsy do’e ty amy fañefera­ñe amy miavakey.
20 Ubangiji kuwa ya ji Hezekiya ya kuma warkar da mutane.
Hinao’ Iehovà t’Iekizkia le nijangañe’e ondatio.
21 Isra’ilawan da suka kasance a Urushalima suka yi Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai da farin ciki mai girma, yayinda Lawiyawa da firistoci suke rera ga Ubangiji kowace rana, haɗe da kayan kiɗin yabon Ubangiji.
Nanao i sabadida-mofo-tsi-amandali­vaey fito andro an-kafaleam-bey o ana’ Israeleo e Ierosa­laimeo vaho nandrenge Iehovà handro an-kandro o mpisoroñeo naho o nte-Levio, nisabo reketse fititihañe mangatsìñe amy Iehovà.
22 Hezekiya ya yi magana mai ƙarfafawa ga dukan Lawiyawa waɗanda suka nuna ganewar fasaha a hidimar Ubangiji. Kwana bakwai suka ci rabonsu da aka tsara, suka miƙa hadayun salama, suka kuma yabi Ubangiji Allah na kakanninsu.
Le nosihe’ Iekizkia an-tsaon­tsy o nte-Levy nahimbañe amy fitoroñañe Iehovàio. Aa le songa nikama amy andro fito namantañañe rey ondatio naho nañenga sorom-pañanintsiñe vaho nañandriañe Iehovà, Andrianañaharen-droae’ iareo.
23 Dukan mutanen suka yarda su ƙara kwana bakwai kuma, sai suka ci gaba da bikin cikin farin ciki har waɗansu kwana bakwai kuma.
Nilahare’ i valobohòkey amy zao t’ie mbe hambenañe andro fito ka; le nitana’ iareo an-kafa­leañe i andro fito tovo’e rey.
24 Hezekiya sarkin Yahuda ya tanada bijimai dubu ɗaya da tumaki da kuma awaki dubu bakwai wa taron, fadawa kuma suka tanada musu bijimai dubu da kuma tumaki da awaki dubu goma. Firistoci masu yawa suka tsarkake kansu.
Fa natolo’ Iekizkia mpanjaka’ Iehoda amy fivoriy ty añombe arivo naho añondry fito arivo le nanolotse añombe arivo naho añondry rai-ale amy fivoriy ka o roandriañeo; vaho maro bey ty mpisoroñe nañefe-batañe.
25 Taron gaba ɗaya na Yahuda suka yi farin ciki, tare da firistoci da kuma Lawiyawa da dukan waɗanda suka taru daga Isra’ila, har ma da baƙi waɗanda suka zo daga Isra’ila da waɗanda suke zama a Yahuda.
Le nirebeke iaby ty valobohò’ Iehoda, miharo amo mpi­soroñeo naho o nte-Levio naho i valobohòke boake Israeley naho o renetane boak’ an-tane’ Israeleo vaho o mpimoneñe e Iehodào.
26 Aka yi farin ciki mai girma a Urushalima, gama tun zamanin Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila, ba a taɓa yin wani abu kamar haka a Urushalima ba.
Aa le nitoabotse ty hafaleañe e Ierosalaime ao; amy te sikal’ amy andro’ i Selomò ana’ i Davide mpanjaka’ Israeley tsy tama’ Ierosa­laime ty nanahake izay.
27 Firistoci da Lawiyawa suka tsaya suka albarkace mutane, Allah kuma ya ji su, gama addu’arsu ya kai sama, mazauninsa mai tsarki.
Niongak’ amy zao o mpisoroñe nte-Levio, nitata ondatio, le jinanjiñe ty fiarañanaña’ iareo; vaho nahatakatse i fimoneña’e masiñe añ’abo andindiñe añe, ty halali’ iareo.

< 2 Tarihi 30 >