< 2 Tarihi 30 >
1 Sai Hezekiya ya aika wa dukan Isra’ila da Yahuda, ya kuma rubuta wasiƙu zuwa Efraim da Manasse, yana gayyatarsu su zo haikalin Ubangiji a Urushalima, su kuma yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji, Allah na Isra’ila.
Un Hizkija sūtīja pie visa Israēla un Jūda un rakstīja grāmatas arī uz Efraīmu un Manasu, lai nāk Tā Kunga namā uz Jeruzālemi, svētīt Pasa svētkus Tam Kungam, Israēla Dievam.
2 Sarki da fadawansa da dukan taro a Urushalima suka yanke shawara su yi Bikin Ƙetarewa a wata na biyu.
Jo ķēniņš ar tiem lielkungiem un ar visu draudzi Jeruzālemē bija nospriedis, svētīt Pasa svētkus otrā mēnesī.
3 Ba su iya yinsa a daidai lokacinsa ba domin babu isashen firistocin da suka tsarkake kansu, mutane kuma ba su taru a Urushalima ba.
Jo īstenā laikā tie tos nepaspēja svētīt, tāpēc ka priesteru nebija diezgan svētījušies, un ļaudis Jeruzālemē nebija sapulcējušies.
4 Shirin ya yi kyau ga sarki da kuma dukan taron.
Un šī lieta patika ķēniņam un visai draudzei.
5 Suka yanke shawara su yi shelar a ko’ina a Isra’ila, daga Beyersheba zuwa Dan, suna kiran mutane su zo Urushalima, suka kuma yi Bikin Ƙetarewa ga Ubangiji Allah na Isra’ila. Ba a yi bikin da mutane masu yawa bisa ga abin da aka rubuta ba.
Un tie pavēlēja, izsaukt pa visu Israēli, no Bēršebas līdz Danai, lai nāk Tam Kungam, Israēla Dievam, svētīt Pasa svētkus Jeruzālemē, - jo lielā sapulcē tie tos nebija turējuši, kā ir rakstīts.
6 Bisa ga umarnin sarki, sai’yan aika suka tafi ko’ina a Isra’ila da Yahuda da wasiƙu daga sarki da kuma daga fadawansa, wasiƙar tana cewa, “Mutanen Isra’ila, ku dawo ga Ubangiji Allah na Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, domin yă dawo gare ku, ku da kuka tafi, ku da kuka kuɓuce daga hannun sarakuna Assuriya.
Tad skrējēji izgāja ar grāmatām no ķēniņa un lielkungu rokas pa visu Israēli un Jūdu, pēc ķēniņa pavēles sacīdami: jūs Israēla bērni, atgriežaties pie Tā Kunga, Ābrahāma, Īzaka un Israēla Dieva, tad arī viņš atgriezīsies pie tiem izglābtiem, kas jums atlikuši no Asiriešu ķēniņu rokas.
7 Kada ku zama kamar iyayenku da’yan’uwanku, waɗanda suka yi rashin aminci ga Ubangiji Allah na kakanninsu, har ya mai da su abin tsoro, yadda kuke gani.
Un neesat tādi, kā jūsu tēvi un jūsu brāļi, kas noziegušies pret To Kungu, savu tēvu Dievu, kādēļ Viņš tos nodevis postam, kā paši redzat.
8 Kada ku yi taurinkai, yadda iyayenku suka yi; ku miƙa kai ga Ubangiji. Ku zo wuri mai tsarki, wanda ya tsarkake har abada. Ku bauta wa Ubangiji Allahnku, domin fushi mai zafi yă juye daga gare ku.
Nu tad neesat stūrgalvīgi kā jūsu tēvi, dodiet Tam Kungam savu roku un nāciet Viņa svētā vietā, ko Viņš ir svētījis mūžīgi un kalpojiet Tam Kungam, savam Dievam, tad Viņa bargā dusmība no jums novērsīsies.
9 In kuka dawo wurin Ubangiji, sa’an nan waɗanda suka kama’yan’uwanku da’ya’yanku za su nuna musu tausayi, su kuma dawo wannan ƙasa, gama Ubangiji Allahnku mai alheri ne mai jinƙai kuma. Ba zai kau da fuskarsa daga gare ku ba, in kuka dawo gare shi.”
Jo kad jūs atgriezīsities pie Tā Kunga, tad jūsu brāļi un jūsu bērni dabūs žēlastību pie tiem, kas tos veduši cietumā, tā ka atkal atnāks šaizemē. Jo Tas Kungs, jūsu Dievs, ir žēlīgs un žēlsirdīgs un nenovērsīs Savu vaigu no jums, ja jūs atgriezīsities pie Viņa.
10 ’Yan aika suka tafi gari-gari a cikin Efraim da Manasse, har zuwa Zebulun, amma mutane suka yi musu dariyar reni, suka kuma yi musu ba’a.
Tā tie skrējēji gāja no pilsētas uz pilsētu pa Efraīma un Manasus zemi līdz Zebulonam; bet šie tos apsmēja un apmēdīja.
11 Duk da haka, waɗansu mutanen Asher, Manasse da Zebulun suka ƙasƙantar da kansu suka tafi Urushalima.
Bet taču kādi no Ašera un Manasus un Zebulona pazemojās un nāca uz Jeruzālemi.
12 Haka ma a Yahuda, hannun Allah yana a kan mutane don yă ba su zuciya ɗaya su yi abin da sarki da fadawansa suka umarta, suna bin maganar Ubangiji.
Arī pār Jūdu bija Dieva roka, un Viņš tiem deva vienādu sirdi, darīt ķēniņa un lielkungu pavēli pēc Tā Kunga vārda.
13 Taron mutane mai girma ya haɗu a Urushalima don Bikin Burodi Marar Yisti a wata na biyu.
Un daudz ļaužu sapulcinājās Jeruzālemē, svētīt neraudzētās maizes svētkus otrā mēnesī, varen liela draudze.
14 Suka kawar da bagadai a Urushalima suka fid da bagadan turare suka zubar da su a Kwarin Kidron.
Un tie cēlās un noārdīja tos altārus, kas bija Jeruzālemē, un ņēma visus kvēpināmos traukus un tos iemeta Kidronas upē.
15 Suka yanka ɗan ragon Bikin Ƙetarewa a rana ta goma sha huɗu na wata na biyu. Firistoci da Lawiyawa suka ji kunya suka tsarkake kansu, suka kawo hadayun ƙonawa a haikalin Ubangiji.
Tad tie nokāva Pasa jērus otrā mēnesī četrpadsmitā dienā. Un priesteri un leviti prata savu kaunu un svētījās un nesa dedzināmos upurus Tā Kunga namā.
16 Sa’an nan suka ɗauki matsayinsu na kullum yadda yake a Dokar Musa mutumin Allah. Firistoci suka yayyafa jinin da Lawiyawa suka ba su.
Un tie stāvēja savā kārtā, pēc savas tiesas, pēc Dieva vīra Mozus bauslības. Priesteri slacināja asinis no levitu rokas (ņemdami).
17 Da yake da yawa cikin taron ba su tsarkake kansu ba, dole Lawiyawa su yanka’yan ragunan Bikin Ƙetarewa domin dukan waɗanda ba su da tsarki, ba su kuma iya tsarkake ragunansu ga Ubangiji ba.
Jo daudz bija draudzē, kas nebija svētījušies; tādēļ leviti nokāva Pasa jērus priekš visiem, kas nebija šķīsti, ka tos Tam Kungam svētītu.
18 Ko da yake yawancin mutanen da suka zo daga Efraim, Manasse, Issakar da Zebulun ba su tsarkake kansu ba, duk da haka suka ci Bikin Ƙetarewa, ba tare da bin abin da yake a rubuce ba. Amma Hezekiya ya yi addu’a dominsu cewa, “Bari Ubangiji, wanda yake nagari, yă gafarta wa kowa
Jo liels ļaužu pulks no Efraīma un no Manasus, Īsašara un Zebulona nebija šķīstījušies, un taču tie ēda to Pasa jēru, bet ne tā kā ir rakstīts. Bet Hizkija lūdza par tiem un sacīja: Tas Kungs, tas žēlīgais, lai to piedod
19 wanda ya sa zuciyarsa ga neman Allah, Ubangiji Allah na kakanninsa, ko da shi marar tsarki ne bisa ga dokokin wuri mai tsarki.”
Visiem, kas savā sirdī taisījušies, meklēt Dievu To Kungu, savu tēvu Dievu, jebšu ne pēc svētās šķīstības.
20 Ubangiji kuwa ya ji Hezekiya ya kuma warkar da mutane.
Un Tas Kungs paklausīja Hizkiju un dziedināja tos ļaudis.
21 Isra’ilawan da suka kasance a Urushalima suka yi Bikin Burodi Marar Yisti kwana bakwai da farin ciki mai girma, yayinda Lawiyawa da firistoci suke rera ga Ubangiji kowace rana, haɗe da kayan kiɗin yabon Ubangiji.
Tā Israēla bērni, kas Jeruzālemē bija sanākuši, turēja neraudzētās maizes svētkus septiņas dienas ar lielu prieku. Un leviti un priesteri slavēja To Kungu ikdienas ar mūzikas rīkiem Tam Kungam par godu.
22 Hezekiya ya yi magana mai ƙarfafawa ga dukan Lawiyawa waɗanda suka nuna ganewar fasaha a hidimar Ubangiji. Kwana bakwai suka ci rabonsu da aka tsara, suka miƙa hadayun salama, suka kuma yabi Ubangiji Allah na kakanninsu.
Un Hizkija runāja laipnīgi ar visiem levitiem, kas Tā Kunga kalpošanu labi zināja; un tie ēda svētku upurus septiņas dienas un upurēja pateicības upurus un teica To Kungu, savu tēvu Dievu.
23 Dukan mutanen suka yarda su ƙara kwana bakwai kuma, sai suka ci gaba da bikin cikin farin ciki har waɗansu kwana bakwai kuma.
Un visa draudze nosprieda, vēl otras septiņas dienas svētīt, un tie svētīja vēl otras septiņas dienas ar prieku.
24 Hezekiya sarkin Yahuda ya tanada bijimai dubu ɗaya da tumaki da kuma awaki dubu bakwai wa taron, fadawa kuma suka tanada musu bijimai dubu da kuma tumaki da awaki dubu goma. Firistoci masu yawa suka tsarkake kansu.
Jo Hizkija, Jūda ķēniņš, deva draudzei tūkstoš vēršus un septiņtūkstoš avis. Un tie lielkungi deva draudzei tūkstoš vēršus un desmit tūkstoš avis. Un tie priesteri svētījās lielā pulkā.
25 Taron gaba ɗaya na Yahuda suka yi farin ciki, tare da firistoci da kuma Lawiyawa da dukan waɗanda suka taru daga Isra’ila, har ma da baƙi waɗanda suka zo daga Isra’ila da waɗanda suke zama a Yahuda.
Un visa Jūda draudze priecājās līdz ar priesteriem un levitiem, arī visa draudze, kas bija nākusi no Israēla, un tie svešinieki, kas bija atnākuši no Israēla zemes, un kas iekš Jūda piemita.
26 Aka yi farin ciki mai girma a Urushalima, gama tun zamanin Solomon ɗan Dawuda sarkin Isra’ila, ba a taɓa yin wani abu kamar haka a Urushalima ba.
Tā bija liels prieks Jeruzālemē, jo no Salamana, Dāvida dēla, Israēla ķēniņa, laika Jeruzālemē tā nebija bijis.
27 Firistoci da Lawiyawa suka tsaya suka albarkace mutane, Allah kuma ya ji su, gama addu’arsu ya kai sama, mazauninsa mai tsarki.
Un priesteri un leviti cēlās un svētīja tos ļaudis, un viņu balss tapa paklausīta, un viņu lūgšana nāca viņa svētā dzīvoklī debesīs.