< 2 Tarihi 26 >
1 Sai dukan mutanen Yahuda suka ɗauki Uzziya wanda yake da shekara goma sha shida da haihuwa, suka naɗa shi sarki a madadin mahaifinsa Amaziya.
Mwet Judah nukewa elos sulella Uzziah wen natul Amaziah, su yac singoul onkosr matwal, tuh elan tokosra in aol papa tumal ah.
2 Shi ne wanda ya sāke gina Elot ya kuma mai da shi ga Yahuda bayan Amaziya ya huta tare da kakanninsa.
Tukun Amaziah el misa, Uzziah el sruokya siti Elath, ac sifilpa musaela.
3 Uzziya yana da shekara goma sha shida sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara hamsin da biyu. Sunan mahaifiyarsa Yekoliya ce; ita daga Urushalima ce.
Uzziah el tokosrala ke el yac singoul onkosr, ac el leum in Jerusalem ke yac lumngaul luo. Nina kial pa Jecoliah, sie mutan Jerusalem.
4 Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar dai yadda mahaifinsa Amaziya ya yi.
El fahsr tukun ouiya lun papa tumal, ac oru ma su akinsewowoye LEUM GOD.
5 Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara.
Ke lusen na moul lal Zechariah, su luti nu sel tuh elan etu in sangeng sin God, Uzziah el oaru na in kulansupu LEUM GOD, ac God El akinsewowoyal.
6 Ya yi yaƙi da Filistiyawa ya kuma rushe katangar Gat, Yabne da kuma Ashdod. Sa’an nan ya sāke gina garuruwa kusa da Ashdod da sauran wurare a cikin Filistiyawa.
Uzziah el som mweuni mwet Philistia. El kunausya pot in siti lun Gath, Jamnia, ac Ashdod, ac el musaela ac kuhlasak kutu siti apkuran nu Ashdod, ac oayapa in acn saya lun Philistia.
7 Allah ya taimake shi a kan Filistiyawa da kuma a kan Larabawa waɗanda suke zama a Gur-Ba’al da kuma a kan Meyunawa.
God El kasrel in kutangla mwet Philistia, mwet Arab ma muta Gurbaal, ac mwet Meunim.
8 Ammonawa suka kawo haraji wa Uzziya, sunan da ya yi kuwa ya bazu har iyakar Masar, domin ya zama mai iko sosai.
Mwet Ammon elos sang takma nu sel Uzziah, pwanang el arulana kui, ac pweng kacl som nwe ke sun acn Egypt.
9 Uzziya ya gina hasumiyoyi a Urushalima a Ƙofar Kusurwa, a Ƙofar Kwari da kuma a kusurwar katanga, ya kuma yi musu katanga.
Uzziah el musaela kais sie tower ke Mutunpot In Sruwasrik, ke Mutunpot Infahlfal, ac ke yen ma pot uh kuhfla we, in akkeyala pot ke acn Jerusalem.
10 Ya gina hasumiyoyi a hamada ya kuma haƙa rijiyoyi masu yawa, gama yana da dabbobi masu yawa a gindin duwatsu da kuma a kwari. Yana da mutane masu yin masa aiki a gonakinsa da gonakin inabinsa a tuddai da kuma a ƙasashe masu dausayi, gama yana son noma.
El oayapa musaela tower ke yen mwesis ac kuhlasak ke pot, ac el pukanak lufin kof pukanten, mweyen pukanten un kosro natul pe eol ac in acn tupasrpasr layen nu roto. Ke sripen el lungse orekma ke ima, el akkeye mwet uh in yoki ima in grape fin acn tohktok uh, ac orek ima yenwo fohk we.
11 Uzziya ya kasance da gogaggun mayaƙa, a shirye su fito ɓangarori-ɓangarori bisa ga yawansu yadda Yehiyel magatakarda, da Ma’asehiya jarumi, suka karkasa su bisa ga umarnin Hananiya, ɗaya daga cikin fadawa.
Oasr un mwet mweun na yohk se lal su akola nu ke mweun. Ma simusla ke mwet mweun inge karinginyuk sel Jeiel ac Maaseiah, mwet sim luo lal su orekma ye kolyuk lal Hananiah, sie sin mwet pwapa lun tokosra.
12 Yawan shugabannin iyali a bisa jarumawa sun kai 2,600.
Mwet mweun lal uh kolyuk sin mwet kol luo tausin onfoko.
13 A ƙarƙashin shugabancinsu akwai mayaƙa 307,500 horarru don yaƙi, mayaƙa masu ƙarfi don su taimaki sarki a kan abokan gābansa.
Oasr mwet mweun tolfoko itkosr tausin lumfoko su akola in mweun kacl tokosra in lain mwet lokoalok lal.
14 Uzziya ya tanada garkuwoyi, māsu, hulunan kwano, kayan sulke, baka da majajjawa don mayaƙan gaba ɗaya.
Uzziah el sang kufwen mweun nu sin mwet mweun inge, ke mwe loeyuk, osra in fahkfuk, mwe susu, nuknuk in mweun osra, pisr ac sukan pisr, oayapa eot nu ke fuht.
15 A Urushalima ya yi na’urori da gwanaye suka sarrafa don amfani a hasumiyoyi da kuma a kusurwar kāriya don harbin kibiyoyi da jefan manyan duwatsu. Sunansa ya bazu ko’ina, gama ya sami taimako sosai har ya zama mai iko.
Mwet usrnguk in kinauk ma sasu elos muta Jerusalem ac orala kufwen mwe pisr, oayapa mwe sis eot lulap liki tower ac liki sruwasrik ke pot in siti uh. Pweng kacl Uzziah fahsrelik nu yen nukewa, ac el arulana kui ke sripen kasru lun God nu sel.
16 Amma bayan Uzziya ya zama mai iko, sai ɗaga kai ya kai shi ga fāɗuwa. Bai yi aminci ga Ubangiji Allahnsa ba, ya kuma shiga haikalin Ubangiji don yă ƙone turare a bagaden turare.
Tusruktu ke Tokosra Uzziah el mutawauk in kui, na el inse fulatyak, ac ma inge kololla nu ke musalla. El aklusrontenye LEUM GOD lal ke el som nu in Tempul ac sifacna akosak mwe keng fin loang lun mwe kisa keng.
17 Azariya firist tare da waɗansu firistoci tamanin na Ubangiji masu ƙarfin hali suka bi shi ciki.
Azariah, mwet tol, ac mwet tol ku ac pulaik oalngoul sayal, welul utyak tokol tokosra
18 Suka kalubalance shi suka ce, “Ba daidai ba ne, Uzziya, ka ƙone turare ga Ubangiji. Wannan aikin firistoci zuriyar Haruna ne, waɗanda aka tsarkake don ƙone turare. Ka bar wuri mai tsarki, gama ka kasance marar aminci; kuma Ubangiji Allah ba zai girmama ka ba.”
in kutongol, ac elos fahk nu sel, “Uzziah! Wangin suwohs lom in akosak mwe keng nu sin LEUM GOD. Mwet tol in fita lal Aaron mukena pa akmutalyeyukla in oru ma inge. Fahla liki acn mutal se inge. Kom oru ma koluk lain LEUM GOD, ke ma inge El ac fah tia sifil akinsewowoye kom.”
19 Uzziya wanda yake da farantin wuta a hannunsa a shirye don ƙone turare, ya husata. Yayinda yake fushi da firistocin a gabansu a gaban bagaden turare a haikalin Ubangiji, sai kuturta ta faso a goshinsa.
Uzziah el srakna tu sisken loang sac in Tempul, ac sruok mwe neinyuk mwe keng se. El kasrkusrakak sin mwet tol inge, ac in kitin pacl ah na musen lepa sikyak ke motonsrol.
20 Sa’ad da Azariya babban firist da dukan sauran firistoci suka dube shi, sai suka ga cewa yana da kuturta a goshinsa, saboda haka suka gaggauta tunkuɗa shi waje nan da nan. Tabbatacce, shi kansa ma ya yi marmari yă bar wurin domin Ubangiji ya buge shi.
Azariah ac mwet tol wial elos suiya motonsrol tokosra ac arulana lut, na elos lusulla liki Tempul. El sulaklak na illa mweyen LEUM GOD El kalyael.
21 Sarki Uzziya ya kasance da kuturta har ranar mutuwarsa. Ya zauna a gidan da aka ware, da kuturci, aka kuma ware shi daga haikalin Ubangiji. Yotam ɗansa ya lura da fadan ya kuma yi mulkin mutanen ƙasar.
In pacl sac lac nwe ke el misa, tokosra el tia ku in sifil utyak nu in Tempul ke sripen mas se lal inge. Ke ma inge el srengla mutana in lohm sel sifacna, ac itukyang nu sel Jotham, wen natul, elan kol mutunfacl sac.
22 Sauran ayyukan mulkin Uzziya daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce ta hannun annabi Ishaya ɗan Amoz.
Mwet palu Isaiah wen natul Amoz, el simusla ma nukewa ma Tokosra Uzziah el orala ke pacl in leum lal ah.
23 Uzziya ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi kusa da su a fili don binnewar da take ta sarakuna, domin mutane sun ce, “Yana da kuturta.” Sai Yotam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Uzziah el misa, ac pukpuki ke acn lun leum, tuh ke sripen mas lal ah el tia pukpuki inkulyuk lun mwet leum. Jotham, wen natul, el aolul in tokosra.