< 2 Tarihi 24 >
1 Yowash yana da shekara goma sha bakwai sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi sarauta a Urushalima shekara arba’in. Sunan mahaifiyarsa Zibiya ce; ita daga Beyersheba.
UJowashi waba yinkosi eleminyaka eyisikhombisa yokuzalwa, njalo wabusa eJerusalema okweminyaka engamatshumi amane. Ibizo likanina linguZibhiya owayevela eBherishebha.
2 Yowash ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji duka shekarun Yehohiyada firist.
UJowashi wenza okulungileyo phambi kukaThixo iminyaka yonke uJehoyada engumphristi.
3 Yehohiyada ya zaɓi mata biyu dominsa, yana kuma da’ya’ya maza da’ya’ya mata.
UJehoyada wamdingela abafazi ababili, wazala amadodana lamadodakazi.
4 Wani lokaci daga baya Yowash ya yanke shawara yă gyara haikalin Ubangiji.
Ngemva kwesikhathi esithile uJowashi wabona kufanele ukuthi alungise kutsha ithempeli likaThixo.
5 Ya tara firistoci da Lawiyawa wuri ɗaya ya ce musu, “Ku je garuruwan Yahuda ku karɓa kuɗin da ya kamata a biya shekara-shekara daga dukan Isra’ila, don gyaran haikalin Allahnku. Ku yi haka yanzu.” Amma Lawiyawa ba su yi haka nan da nan ba.
Wabuthanisa abaphristi labaLevi wathi kubo: “Yanini emizini yakoJuda liyeqoqa imali yomnyaka ngomnyaka kuye wonke umʼIsrayeli, lilungiswe kutsha ithempeli likaNkulunkulu wenu. Kwenzeni khathesi.” Kodwa abaLevi abazange bakwenze masinyane.
6 Saboda haka sarki ya kira Yehohiyada babban firist ya ce masa, “Me ya sa ba ka bukaci Lawiyawa su kawo harajin da Musa bawan Ubangiji ya ce a biya daga Yahuda da Urushalima da kuma taron Isra’ila domin Tentin Sujada Shaida ba?”
Ngakho inkosi yabiza uJehoyada umphristi omkhulu yathi kuye, “Kungani ungatshelanga abaLevi ukuba baqoqe koJuda laseJerusalema umthelo owabekwa nguMosi inceku kaThixo kanye lasebandleni lako-Israyeli okweThente loBufakazi na?”
7 Yanzu’ya’ya muguwar macen nan Ataliya maza sun fasa zuwa cikin haikalin Allah, suka kuma yi amfani da kayayyaki masu tsarki ma wa Ba’al.
Amadodana ka-Athaliya umfazi oxhwalileyo adiliza ithempeli likaNkulunkulu abuye azisebenzisela lezinto zalo ezingcwele kuboBhali.
8 Bisa ga umarnin sarki, aka yi akwati aka sa a waje, a mashigin haikalin Ubangiji.
Ngokulaya kwenkosi, kwenziwa ibhokisi labekwa phandle, esangweni lethempeli likaThixo.
9 Aka yi umarni a Yahuda da Urushalima cewa ya kamata suka kawo wa Ubangiji harajin da Musa bawan Allah ya bukaci daga Isra’ila a hamada.
Kwasekumenyezelwa kulolonke elakoJuda laseJerusalema ukuba kulethwe kuThixo, umthelo owawumiswe nguMosi inceku kaNkulunkulu enkangala ukuba uzakhitshwa ngabako-Israyeli.
10 Dukan hafsoshi da dukan mutane suka kawo nasu kuɗin da aka sa musu da farin ciki, suna zuba su cikin akwatin sai da ya cika.
Izikhulu zonke labantu bonke baletha okwabo ngokujabula, bakufaka ebhokisini laze lagcwala.
11 Duk sa’ad da Lawiyawa suka fito da akwatin zuwa ga hafsoshin sarki, suka kuma ga cewa akwatin yana da kuɗi mai yawa, sai magatakardan fada da hafsan babban firist su zo su juya kuɗin daga akwatin su mai da shi wurinsa. Sun riƙa yin haka kullum suka tara kuɗi mai yawa.
Kwakusithi nxa ibhokisi lingalethwa ngabaLevi ezikhulwini zenkosi zithi zingabona ukuthi sekulemali enengi, unobhala wesigodlweni lesikhulu somphristi omkhulu bafike bathulule okwakusebhokisini babe sebelibuyisela endaweni yalo. Bakwenza lokho ngezikhathi zonke baze babuthelela imali enengi kakhulu.
12 Sarki da Yehohiyada suka ba da shi ga mutanen da suka yi aikin da ake bukata don haikalin Ubangiji. Suka ɗauki masu gini da kafintoci don su gyara haikalin Ubangiji, da kuma ma’aikatan ƙarafa da tagulla don su gyara haikalin.
Inkosi loJehoyada baholisa abantu ababesenza umsebenzi owawufanele wenziwe ethempelini likaThixo. Baqhatsha ababazi bamatshe lababazi ukuze bakhe kutsha ithempeli likaThixo, labakhandi bezinsimbi kanye labakhandi bethusi besakha kutsha ithempeli.
13 Mutanen da suke lura da aikin natsattsu ne, kuma gyare-gyaren suka ci gaba a ƙarƙashinsu. Suka sāke gina haikalin Allah bisa ga ainihin fasalinsa suka ƙara masa ƙarfi.
Amadoda ayebona ngokuqhutshwa komsebenzi ayekhaliphile, njalo umsebenzi ayewukhangele waqhubeka kuhle. Lakhiwa kutsha ithempeli likaNkulunkulu labuyela esimeni salo elaliyiso njalo baliqinisa.
14 Da suka gama, suka kawo sauran kuɗin wa sarki da Yehohiyada, da su ne kuwa aka yi kayayyaki domin hidima da kuma domin hadayun ƙonawa, haka kuma kwanoni da sauran kayayyakin zinariya da azurfa. Muddin Yehohiyada yana raye, aka riƙa kawo hadayun ƙonawa a haikalin Ubangiji.
Bathe sebeqedile, baletha imali eyasalayo enkosini lakuJehoyada, benza ngayo impahla zethempeli likaThixo: izitsha zokusebenzela kanye lezeminikelo yokutshiswa, izinditshi lezinye izitsha zegolide lezesiliva. UJehoyada esaphila, iminikelo yokutshiswa yayihlezi ikhona ethempelini likaThixo.
15 Yanzu Yehohiyada ya tsufa kuma cike da shekaru, ya kuwa mutu yana da shekara ɗari da talatin.
UJehoyada wayeseluphele eleminyaka eminengi, wafa eleminyaka yokuzalwa elikhulu elilamatshumi amathathu.
16 Aka binne shi tare da sarakuna a cikin Birnin Dawuda, saboda kirkin da ya yi a Isra’ila wa Allah da haikalinsa.
Wangcwatshwa lamakhosi eMzini kaDavida ngenxa yalokho okuhle akwenza ko-Israyeli ekwenzela uNkulunkulu ethempelini lakhe.
17 Bayan mutuwar Yehohiyada, hafsoshin Yahuda suka zo suka yi mubaya’a wa sarki, ya kuma saurare su.
Ngemva kokufa kukaJehoyada, izikhulu zakoJuda zayakhonza enkosini uJowashi, yazilalela.
18 Suka yashe haikalin Ubangiji Allah na kakanninsu, suka bauta wa ginshiƙan Ashera da kuma gumaka. Saboda laifinsu, fushin Allah ya sauko a kan Yahuda da Urushalima.
Balidela ithempeli likaThixo, uNkulunkulu waboyise, basebekhonza izinsika zika-Ashera, lezithombe zakhe. Ngenxa yalesisono, ulaka lukaNkulunkulu lwehlela phezu kwabakoJuda laseJerusalema.
19 Ko da yake Ubangiji ya aiki annabawa zuwa wurin mutane don su dawo da su gare shi, kuma ko da yake sun ba da shaida a kansu, ba su saurara ba.
Lanxa uThixo wathumela abaphrofethi ebantwini ukuba bababuyisele kuye njalo lanxa bafakaza ngokungavumelani labo, abazange babalalele.
20 Sai Ruhun Allah ya sauko a kan Zakariya ɗan Yehohiyada firist. Ya tsaya a gaban mutane ya ce, “Ga abin da Allah ya ce, ‘Me ya sa ba ku yi biyayya da umarnan Ubangiji ba? Ba za ku yi nasara ba. Domin kun yashe Ubangiji, shi ma ya yashe ku.’”
Ngakho uMoya kaNkulunkulu wehlela kuZakhariya indodana yomphristi uJehoyada. Wema phambi kwabantu wathi, “Nanku okutshiwo nguNkulunkulu: ‘Kungani lingalaleli imilayo kaThixo? Aliyikuphumelela. Ngenxa yokumlahla uThixo elikwenzileyo, laye uselilahlile.’”
21 Amma suka yi masa maƙarƙashiya, kuma ta wurin umarnin sarki suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu a filin haikalin Ubangiji.
Kodwa bamhlamukela, kwathi ngokuqondisa kwenkosi bamkhanda bambulala ngamatshe egumeni lethempeli likaThixo.
22 Sarki Yowash bai tuna da alherin da Yehohiyada mahaifin Zakariya ya nuna masa ba, sai ya kashe ɗansa, wanda ya ce yayinda yake mutuwa, “Bari Ubangiji yă dubi wannan yă kuma sāka maka.”
INkosi uJowashi ayizange izihluphe ngomusa eyayiwenzelwe nguJehoyada uyise kaZakhariya kodwa yabulala indodana yakhe, yona yathi ekufeni kwayo, “UThixo kakubone lokhu, aphindisele.”
23 Da shekara ta kewaye, mayaƙan Aram suka yi gāba da Yowash suka kai hari wa Yahuda da Urushalima suka kuma kashe dukan shugabannin mutane, suka aika da dukan ganima zuwa ga sarkinsu a Damaskus.
Ekupheleni komnyaka amabutho ama-Aramu ahlasela uJowashi; ahlasela koJuda laseJerusalema abulala bonke abakhokheli babantu. Impango yonke ayithumela enkosini yawo eDamaseko.
24 Ko da yake mayaƙan Arameyawa sun zo da mutane kaɗan kawai, Ubangiji ya sa suka ci nasara a kan sojojin Yahuda mafi yawa, don mutanen Yahuda sun rabu da Ubangiji Allah na kakanninsu, aka kuma hukunta Yowash.
Kwathi loba impi yama-Aramu yayikade ize lamadoda amalutshwana, uThixo wanikela ezandleni zawo ibutho elikhulu kakhulu. Njengoba abakoJuda babemlahlile uThixo, uNkulunkulu wabokhokho babo, uJowashi wehlulelwa ngokufaneleyo.
25 Sa’ad da Arameyawa suka janye, suka bar Yowash da mummunan rauni. Hafsoshinsa suka haɗa baki a kansa saboda kisan ɗan Yehohiyada firist da ya yi, suka kashe shi a kan gadonsa. Ta haka ya mutu aka kuma binne shi makabartan sarakuna.
Ama-Aramu athi esehlehla, atshiya uJowashi elimele kakhulu. Izikhulu zakhe zamhlamukela ngokubulala kwakhe indodana kaJehoyada umphristi, zahle zambulalela embhedeni wakhe. Ngakho wafa wayangcwatshwa eMzini kaDavida, kodwa kungasikho emathuneni amakhosi.
26 Waɗanda suka haɗa bakin kuwa su ne Zabad ɗan Shimeyat wata mutuniyar Ammon da Yehozabad ɗan Shimrit wata mutuniyar Mowab.
Laba abaceba ukumbulala kwakunguZabhadi, indodana kaShimeyathi owesifazane wama-Amoni loJehozabhadi, indodana kaShimirithi owesifazane wamaMowabi.
27 Labarin’ya’yansa maza, annabce-annabce masu yawa game da shi, da tarihin gyaran haikalin Allah suna a rubuce a rubuce-rubuce a littafin sarakuna. Amaziya ɗansa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
Imbali yamadodana akhe, iziphrofethi ezinengi ngaye, lembali yokwakhiwa kutsha kwethempeli likaNkulunkulu kulotshiwe egwalweni lwezindaba zamakhosi. U-Amaziya indodana yakhe waba yinkosi esikhundleni sakhe.