< 2 Tarihi 22 >

1 Mutanen Urushalima suka mai da Ahaziya, autan Yehoram, sarki a madadinsa, da yake’yan hari, waɗanda suka zo tare da Larabawa cikin sansani, sun kashe dukan manyan’ya’yansa. Saboda haka Ahaziya ɗan Yeroham sarkin Yahuda ya fara mulki.
Prebivalci Jeruzalema so namesto njega za kralja postavili njegovega najmlajšega sina Ahazjája, kajti četa mož, ki je prišla z Arabci k taboru, je umorila vse starejše. Tako je zakraljeval Ahazjá, sin Judovega kralja Jehoráma.
2 Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara guda. Sunan mahaifiyarsa Ataliya ce, jikanyar Omri.
Ahazjá je bil star dvainštirideset let, ko je začel kraljevati in v Jeruzalemu je kraljeval eno leto. Ime njegove matere je bilo Ataljá, Omrijeva hči.
3 Shi ma ya yi tafiya a hanyoyin gidan Ahab, gama mahaifiyarsa ta ƙarfafa shi yă yi abin da ba shi da kyau.
Tudi on je hodil po poteh Ahábove hiše, kajti njegova mati je bila njegova svetovalka, da počne zlobno.
4 Ya aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, yadda gidan Ahab ta yi, gama bayan mutuwar mahaifinsa, sai gidan Ahab ta zama masu ba shi shawara, shawarar da ta kai shi ga lalacewa.
Zaradi česar je počel zlo v Gospodovih očeh, kakor Ahábova hiša, kajti bili so njegovi svetovalci po smrti njegovega očeta, njemu v uničenje.
5 Ya kuma bi shawararsu sa’ad da ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab sarkin Isra’ila don yă yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Sai Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
Hodil je tudi po njihovem nasvetu in odšel z Ahábovim sinom Jehorámom, Izraelovim kraljem, da se vojskuje zoper sirskega kralja Hazaéla pri Ramót Gileádu. Sirci pa so udarili Joráma.
6 saboda haka ya dawo Yezireyel don yă yi jinyar raunin da suka yi masa a Rama cikin yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sa’an nan Azariya ɗan Yehoram sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel don yă ga Yoram ɗan Ahab domin ya ji rauni.
Vrnil se je, da bi bil ozdravljen v Jezreélu, zaradi ran, ki so mu bile zadane pri Rami, ko se je boril s sirskim kraljem Hazaélom. In Azarjá, Jehorámov sin, Judov kralj, je odšel dol, da pogleda Ahábovega sina Jehoráma pri Jezreélu, ker je bil bolan.
7 Ta wurin ziyarar Yoram, Allah ya kawo fāɗuwar Ahaziya. Sa’ad da Ahaziya ya iso, ya tafi tare da Yoram domin yă sadu da Yehu ɗan Nimshi, wanda Ubangiji ya shafe don yă hallaka gidan Ahab.
To je bilo od Boga, da je prišlo k Ahazjáju uničenje, da je šel k Jehorámu, kajti ko je prišel, je z Jehorámom odšel ven zoper Nimšíjevega sina Jehúja, ki ga je Gospod mazilil, da iztrebi Ahábovo hišo.
8 Yayinda Yehu yake hukunta wa gidan Ahab, sai ya sami fadawan Yahuda da kuma’ya’yan dangin Ahaziya maza, waɗanda suke yi wa Ahaziya hidima, sai ya kashe su.
Pripetilo se je, da ko je Jehú izvrševal sodbo nad Ahábovo hišo in našel Judove prince in sinove Ahazjájevih bratov, da služijo Ahazjáju, jih je usmrtil.
9 Ya kuma sa aka nemi Ahaziya. Aka kamo shi sa’ad da ya ɓuya a Samariya, suka kawo shi wurin Yehu, suka kashe shi, suka binne shi, gama sun ce, “Shi jikan Yehoshafat ne, wanda ya nemi Ubangiji da dukan zuciyarsa.” Ta haka babu wani a gidan Ahaziya da yake da ƙarfin cin gaba da mulkin.
Iskal je Ahazjá, in ujeli so ga (kajti skrit je bil v Samariji) ter ga privedli k Jehúju. Ko so ga umorili, so ga pokopali: »Ker, « so rekli, »on je Józafatov sin, ki je z vsem svojim srcem iskal Gospoda.« Tako Ahazjájeva hiša ni imela moči, da kraljestvo obdrži mirno.
10 Sa’ad da Ataliya mahaifiyar Ahaziya ta ga cewa ɗanta ya mutu, sai ta tashi ta hallaka dukan’yan gidan sarautar Yahuda.
Toda ko je Ahazjájeva mati Ataljá videla, da je bil njen sin mrtev, je vstala in uničila vse kraljeve potomce Judove hiše.
11 Amma Yehosheba,’yar Sarki Yehoram, ta ɗauki Yowash ɗan Ahaziya ta sace shi daga cikin’ya’yan gidan sarauta waɗanda ake shiri a kashe, ta sa shi tare da mai renonsa a ɗakin kwana. Haka fa, Yehosheba’yar sarki Yoram, matar Yehohiyada firist, ta yi, gama ita’yar’uwar Ahaziya ce, ta ɓoye Yowash don kada Ataliya tă kashe shi.
Toda kraljeva hči Jošébah je vzela Ahazjájevega sina Joáša in ga ukradla izmed kraljevih sinov, ki so bili umorjeni in postavila njega ter njegovo dojiljo v spalnico. Tako ga je Jošébah, hči kralja Jehoráma, žena duhovnika Jojadája (kajti bila je Ahazjájeva sestra) skrila pred Ataljo, tako da ga ta ni usmrtila.
12 Ya kasance a ɓoye tare da su a haikalin Allah shekara shida, yayinda Ataliya take mulkin ƙasar.
Šest let je bil z njimi skrit v Božji hiši, Ataljá pa je kraljevala nad deželo.

< 2 Tarihi 22 >