< 2 Tarihi 22 >
1 Mutanen Urushalima suka mai da Ahaziya, autan Yehoram, sarki a madadinsa, da yake’yan hari, waɗanda suka zo tare da Larabawa cikin sansani, sun kashe dukan manyan’ya’yansa. Saboda haka Ahaziya ɗan Yeroham sarkin Yahuda ya fara mulki.
Abahlali beJerusalema basebebeka uAhaziya indodana yakhe elicinathunjana waba yinkosi esikhundleni sakhe; ngoba iviyo elafika lamaArabhiya enkambeni lalibulele bonke abadala. Ngakho uAhaziya indodana kaJehoramu inkosi yakoJuda waba yinkosi.
2 Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara guda. Sunan mahaifiyarsa Ataliya ce, jikanyar Omri.
UAhaziya wayeleminyaka engamatshumi amane lambili esiba yinkosi, wabusa umnyaka owodwa eJerusalema. Lebizo likanina lalinguAthaliya indodakazi kaOmri.
3 Shi ma ya yi tafiya a hanyoyin gidan Ahab, gama mahaifiyarsa ta ƙarfafa shi yă yi abin da ba shi da kyau.
Laye wahamba ngezindlela zendlu kaAhabi, ngoba unina wayengumelulekikazi wakhe ukwenza okubi.
4 Ya aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, yadda gidan Ahab ta yi, gama bayan mutuwar mahaifinsa, sai gidan Ahab ta zama masu ba shi shawara, shawarar da ta kai shi ga lalacewa.
Ngakho wenza okubi emehlweni eNkosi njengendlu kaAhabi, ngoba bona babengabeluleki bakhe emva kokufa kukayise, kwaba yikuchitheka kwakhe.
5 Ya kuma bi shawararsu sa’ad da ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab sarkin Isra’ila don yă yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Sai Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
Futhi wahamba ngeseluleko sabo, wahamba loJehoramu indodana kaAhabi inkosi yakoIsrayeli waya empini emelene loHazayeli inkosi yeSiriya eRamothi-Gileyadi. AmaSiriya asemtshaya uJoramu.
6 saboda haka ya dawo Yezireyel don yă yi jinyar raunin da suka yi masa a Rama cikin yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sa’an nan Azariya ɗan Yehoram sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel don yă ga Yoram ɗan Ahab domin ya ji rauni.
Wasebuyela ukuyakwelatshwa eJizereyeli ngenxa yamanxeba ayewatshaywe eRama, ekulweni kwakhe loHazayeli inkosi yeSiriya. UAzariya indodana kaJehoramu inkosi yakoJuda wehlela ukubona uJehoramu indodana kaAhabi eJizereyeli, ngoba wayegula.
7 Ta wurin ziyarar Yoram, Allah ya kawo fāɗuwar Ahaziya. Sa’ad da Ahaziya ya iso, ya tafi tare da Yoram domin yă sadu da Yehu ɗan Nimshi, wanda Ubangiji ya shafe don yă hallaka gidan Ahab.
Lokubhujiswa kukaAhaziya kwakuvele kuNkulunkulu ngokuthi eze kuJoramu. Ngoba ekufikeni kwakhe waphuma loJehoramu esiya kuJehu indodana kaNimshi, iNkosi eyayimgcobele ukuthi aqume indlu kaAhabi.
8 Yayinda Yehu yake hukunta wa gidan Ahab, sai ya sami fadawan Yahuda da kuma’ya’yan dangin Ahaziya maza, waɗanda suke yi wa Ahaziya hidima, sai ya kashe su.
Kwasekusithi lapho uJehu esenza isahlulelo kundlu kaAhabi, wafica iziphathamandla zakoJuda lamadodana abafowabo bakaAhaziya ababesebenzela uAhaziya, wababulala.
9 Ya kuma sa aka nemi Ahaziya. Aka kamo shi sa’ad da ya ɓuya a Samariya, suka kawo shi wurin Yehu, suka kashe shi, suka binne shi, gama sun ce, “Shi jikan Yehoshafat ne, wanda ya nemi Ubangiji da dukan zuciyarsa.” Ta haka babu wani a gidan Ahaziya da yake da ƙarfin cin gaba da mulkin.
Wasedinga uAhaziya, basebembamba, ngoba wayecatshile eSamariya, bamletha kuJehu, bambulala, bamngcwaba, ngoba bathi: Uyindodana kaJehoshafathi owadinga iNkosi ngenhliziyo yakhe yonke. Ngakho indlu kaAhaziya yayingelamuntu wokugcina amandla ombuso.
10 Sa’ad da Ataliya mahaifiyar Ahaziya ta ga cewa ɗanta ya mutu, sai ta tashi ta hallaka dukan’yan gidan sarautar Yahuda.
Kwathi uAthaliya unina kaAhaziya ebone ukuthi indodana yakhe ifile, wasukuma wabhubhisa yonke inzalo yobukhosi yendlu yakoJuda.
11 Amma Yehosheba,’yar Sarki Yehoram, ta ɗauki Yowash ɗan Ahaziya ta sace shi daga cikin’ya’yan gidan sarauta waɗanda ake shiri a kashe, ta sa shi tare da mai renonsa a ɗakin kwana. Haka fa, Yehosheba’yar sarki Yoram, matar Yehohiyada firist, ta yi, gama ita’yar’uwar Ahaziya ce, ta ɓoye Yowash don kada Ataliya tă kashe shi.
Kodwa uJehoshabeyathi indodakazi yenkosi wathatha uJowashi indodana kaAhaziya, wameba emsusa phakathi kwamadodana enkosi ayebulawa, wambeka lomlizane wakhe endlini yokulala. Ngokunjalo uJehoshabeyathi indodakazi yenkosi uJehoramu, umkaJehoyada umpristi, ngoba yena wayengudadewabo kaAhaziya, wamfihla ebusweni bukaAthaliya ukuze angambulali.
12 Ya kasance a ɓoye tare da su a haikalin Allah shekara shida, yayinda Ataliya take mulkin ƙasar.
Wasecatsha labo endlini kaNkulunkulu iminyaka eyisithupha; uAthaliya wabusa-ke phezu kwelizwe.