< 2 Tarihi 22 >

1 Mutanen Urushalima suka mai da Ahaziya, autan Yehoram, sarki a madadinsa, da yake’yan hari, waɗanda suka zo tare da Larabawa cikin sansani, sun kashe dukan manyan’ya’yansa. Saboda haka Ahaziya ɗan Yeroham sarkin Yahuda ya fara mulki.
Kutu mwet Arabia tuku orek lokoalok, ac uniya wen natul Tokosra Jehoram nukewa sayal Ahaziah, su fusr oemeet. Ouinge mwet Jerusalem elos sraklalak Ahaziah tuh elan tokosra aol papa tumal ah.
2 Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara guda. Sunan mahaifiyarsa Ataliya ce, jikanyar Omri.
Ahaziah el yac longoul luo ke el mutawauk in tokosra, ac el leum in Jerusalem ke lusen yac se. Nina kial pa Athaliah, acn nutin natul Tokosra Omri lun Israel.
3 Shi ma ya yi tafiya a hanyoyin gidan Ahab, gama mahaifiyarsa ta ƙarfafa shi yă yi abin da ba shi da kyau.
Ahaziah el oayapa fahsr tukun ouiya lun mwet in sou lal Tokosra Ahab, ke sripen nina kial ah sang kas in kasru koluk nu sel.
4 Ya aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, yadda gidan Ahab ta yi, gama bayan mutuwar mahaifinsa, sai gidan Ahab ta zama masu ba shi shawara, shawarar da ta kai shi ga lalacewa.
El oru ma koluk ye mutun LEUM GOD, mweyen tukun papa tumal ah misa, el sulela kutu mwet in sou lal Ahab tuh elos in mwet pwapa lal, na kas in kasru lalos kolol nu ke kunausten.
5 Ya kuma bi shawararsu sa’ad da ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab sarkin Isra’ila don yă yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Sai Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
Ke sripen kas lalos nu sel, el tuh welulang Tokosra Joram lun Israel, ac mweun nu sel Tokosra Hazael lun Syria. U luo inge amweuni upa na in acn Ramoth in Gilead, na Joram el kineta ke mweun ah.
6 saboda haka ya dawo Yezireyel don yă yi jinyar raunin da suka yi masa a Rama cikin yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sa’an nan Azariya ɗan Yehoram sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel don yă ga Yoram ɗan Ahab domin ya ji rauni.
El folokla nu in siti Jezreel in tuh kwela liki kinet kacl ah, ac Ahaziah el som nu we in osun nu sel.
7 Ta wurin ziyarar Yoram, Allah ya kawo fāɗuwar Ahaziya. Sa’ad da Ahaziya ya iso, ya tafi tare da Yoram domin yă sadu da Yehu ɗan Nimshi, wanda Ubangiji ya shafe don yă hallaka gidan Ahab.
God El oru tuh mutwata se lal Ahaziah nu yorol Joram inge in oru tuh Ahaziah in munaslana. Ke el muta yorol Joram, oasr mwet se som in osun nu seltal, ac inel pa Jehu, wen natul Nimshi. LEUM GOD El sulella Jehu tuh in el pa kunausla fwilin mwet leum ke sou lal Ahab.
8 Yayinda Yehu yake hukunta wa gidan Ahab, sai ya sami fadawan Yahuda da kuma’ya’yan dangin Ahaziya maza, waɗanda suke yi wa Ahaziya hidima, sai ya kashe su.
Ke Jehu el fahsr in oru ma God El supwalla nu kac inge, el sun un mwet kol se lun mwet Judah, wi kutu wen nutin tamulel lal Ahaziah su welul Ahaziah ke fahsr se ine. Jehu el onelosla nukewa.
9 Ya kuma sa aka nemi Ahaziya. Aka kamo shi sa’ad da ya ɓuya a Samariya, suka kawo shi wurin Yehu, suka kashe shi, suka binne shi, gama sun ce, “Shi jikan Yehoshafat ne, wanda ya nemi Ubangiji da dukan zuciyarsa.” Ta haka babu wani a gidan Ahaziya da yake da ƙarfin cin gaba da mulkin.
Sukok Ahaziah nwe koneyukyak tuh el nu wikwik Samaria. Elos usalla nu yorol Jehu ac unilya. Tusruktu elos pikinya manol ke sripal Tokosra Jehoshaphat, papa matu tumal, su sang kuiyal nufon in orekma nu sin LEUM GOD. Ouinge wanginla mwet in sou lal Ahaziah in leumi tokosrai sac tokol.
10 Sa’ad da Ataliya mahaifiyar Ahaziya ta ga cewa ɗanta ya mutu, sai ta tashi ta hallaka dukan’yan gidan sarautar Yahuda.
In pacl se na Athaliah, nina kial Tokosra Ahaziah, el lohngak lah wen se natul ah anwuki, el sap in anwukla nufon sou lun leum fin acn Judah.
11 Amma Yehosheba,’yar Sarki Yehoram, ta ɗauki Yowash ɗan Ahaziya ta sace shi daga cikin’ya’yan gidan sarauta waɗanda ake shiri a kashe, ta sa shi tare da mai renonsa a ɗakin kwana. Haka fa, Yehosheba’yar sarki Yoram, matar Yehohiyada firist, ta yi, gama ita’yar’uwar Ahaziya ce, ta ɓoye Yowash don kada Ataliya tă kashe shi.
Oasr sie mutan wial Ahaziah, su inel pa Jehosheba, ac el payuk sel Jehoiada, sie mwet tol. Mutan se inge el som in lukma ac eisal Joash, sie sin wen natul Ahaziah, ac usalla liki fisrak wial su akoeyuk in anwuki. El usalla fililya ke sie infukil in Tempul, wi mutan to se lal. Ke sripen el okanulla ouinge, pwanang tulik sac moul, ac Athaliah el tia unilya.
12 Ya kasance a ɓoye tare da su a haikalin Allah shekara shida, yayinda Ataliya take mulkin ƙasar.
Joash el wikinyukla we ke yac onkosr, ke pacl Athaliah el leumi acn we.

< 2 Tarihi 22 >