< 2 Tarihi 22 >

1 Mutanen Urushalima suka mai da Ahaziya, autan Yehoram, sarki a madadinsa, da yake’yan hari, waɗanda suka zo tare da Larabawa cikin sansani, sun kashe dukan manyan’ya’yansa. Saboda haka Ahaziya ɗan Yeroham sarkin Yahuda ya fara mulki.
Insaad dagiti agnanaed iti Jerusalem ni Ahazias a kaubingan a putot a lalaki ni Jehoram nga ari a kas kasukatna; ta dagiti lallaki nga immay a rimmaut iti kampo agraman dagiti taga-Arab a kakaduada ket pinapatayda dagiti amin nga inauna a putotna a lallaki. Isu a ni Ahazias a putot ni Jehoram nga ari ti Juda ti naisaad a kas ari.
2 Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara guda. Sunan mahaifiyarsa Ataliya ce, jikanyar Omri.
Uppat a pulo ket dua ti tawen ni Ahazias idi nangrugi isuna nga agturay; nagturay isuna idiay Jerusalem iti maysa a tawen. Atalia ti nagan ti inana a putot a babai ni Omri.
3 Shi ma ya yi tafiya a hanyoyin gidan Ahab, gama mahaifiyarsa ta ƙarfafa shi yă yi abin da ba shi da kyau.
Sinurotna met dagiti wagas ti balay ni Ahab ta ti inana ti mammagbaga kenkuana nga agaramid kadagiti dakes a banbanag.
4 Ya aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, yadda gidan Ahab ta yi, gama bayan mutuwar mahaifinsa, sai gidan Ahab ta zama masu ba shi shawara, shawarar da ta kai shi ga lalacewa.
Inaramid ni Ahazias ti dakes iti imatang ni Yahweh, a kas iti ar-aramiden ti balay ni Ahab, ta kalpasan ti ipapatay ti amana ket isuda dagiti mammagbaga kenkuana nga isu ti nakaigapuan ti pannakadadaelna.
5 Ya kuma bi shawararsu sa’ad da ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab sarkin Isra’ila don yă yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Sai Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
Sinurotna met dagiti balakadda; nakikadua kenni Joram a putot a lalaki ni Ahab nga ari ti Israel tapno makiranget kenni Hazael nga ari ti Aram idiay Ramot Galaad. Sinugatan dagiti taga-Aram ni Joram.
6 saboda haka ya dawo Yezireyel don yă yi jinyar raunin da suka yi masa a Rama cikin yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sa’an nan Azariya ɗan Yehoram sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel don yă ga Yoram ɗan Ahab domin ya ji rauni.
Nagsubli ni Joram idiay Jezreel tapno agpaimbag kadagiti sugatna, idi nakiranget isuna kenni Hazael nga ari ti Aram idiay Rama. Isu a simmalog ni Ahazias a putot a lalaki ni Jehoram, nga ari ti Juda idiay Jezreel tapno sarungkaranna ni Joram a putot a lalaki ni Ahab, gapu ta nasugatan ni Joram.
7 Ta wurin ziyarar Yoram, Allah ya kawo fāɗuwar Ahaziya. Sa’ad da Ahaziya ya iso, ya tafi tare da Yoram domin yă sadu da Yehu ɗan Nimshi, wanda Ubangiji ya shafe don yă hallaka gidan Ahab.
Ita, ti pannakadadael ni Ahazias ket inyeg ti Dios babaen iti panangsarungkar ni Ahazias kenni Joram. Idi nakasangpet isuna, nakikadua kenni Joram a mangdarup kenni Jehu a putot a lalaki ni Nimsi a pinili ni Yahweh a mangdadael iti balay ni Ahab.
8 Yayinda Yehu yake hukunta wa gidan Ahab, sai ya sami fadawan Yahuda da kuma’ya’yan dangin Ahaziya maza, waɗanda suke yi wa Ahaziya hidima, sai ya kashe su.
Napasamak nga, idi ipatpatungpal ni Jehu ti panangpapatayna kadagiti amin a kaputotan ni Ahab a kas iti imbilin ti Dios, nasarakanna dagiti mangidadaulo iti Juda ken dagiti putot a lallaki ti kabsat a lalaki ni Ahazias nga agserserbi kenni Ahazias. Pinapatay ida ni Jehu.
9 Ya kuma sa aka nemi Ahaziya. Aka kamo shi sa’ad da ya ɓuya a Samariya, suka kawo shi wurin Yehu, suka kashe shi, suka binne shi, gama sun ce, “Shi jikan Yehoshafat ne, wanda ya nemi Ubangiji da dukan zuciyarsa.” Ta haka babu wani a gidan Ahaziya da yake da ƙarfin cin gaba da mulkin.
Binirok ni Jehu ni Ahazias, natiliwda isuna nga aglemlemmeng idiay Samaria, impanda isuna kenni Jehu, ket pinapatayda isuna. Ket intabonda isuna, ta kunada, “Putot isuna a lalaki ni Jehosafat, a nangipamaysa iti pusona kenni Yahweh.” Isu nga awanen iti pannakabalin ti balay ni Ahazias a mangituray iti pagarian.
10 Sa’ad da Ataliya mahaifiyar Ahaziya ta ga cewa ɗanta ya mutu, sai ta tashi ta hallaka dukan’yan gidan sarautar Yahuda.
Ita, idi nakita ni Atalia nga ina ni Ahazias a natayen ti anakna, timmakder isuna ket pinatayna dagiti amin nga annak ti ari iti balay ti Juda.
11 Amma Yehosheba,’yar Sarki Yehoram, ta ɗauki Yowash ɗan Ahaziya ta sace shi daga cikin’ya’yan gidan sarauta waɗanda ake shiri a kashe, ta sa shi tare da mai renonsa a ɗakin kwana. Haka fa, Yehosheba’yar sarki Yoram, matar Yehohiyada firist, ta yi, gama ita’yar’uwar Ahaziya ce, ta ɓoye Yowash don kada Ataliya tă kashe shi.
Ngem innala ni Jehosaba, a putot a babai ti ari, ni Joas, a putot a lalaki ni Ahazias, ket inyadayona isuna kadagiti annak ti ari a dandani mapapatay. Inkabilna isuna iti maysa a siled agraman ti mangay-aywan kenkuana. Isu nga inlemmeng isuna ni Jehoseba a putot a babai ni Ari Jehoram, nga asawa ni Jehoyada a padi (ta kabsat isuna a babai ni Ahazias) tapno saan a papatayen ni Atalia.
12 Ya kasance a ɓoye tare da su a haikalin Allah shekara shida, yayinda Ataliya take mulkin ƙasar.
Kaduada isuna nga aglemlemmeng iti balay ti Dios iti innem a tawen, bayat iti panagturay ni Atalia iti daga.

< 2 Tarihi 22 >