< 2 Tarihi 22 >
1 Mutanen Urushalima suka mai da Ahaziya, autan Yehoram, sarki a madadinsa, da yake’yan hari, waɗanda suka zo tare da Larabawa cikin sansani, sun kashe dukan manyan’ya’yansa. Saboda haka Ahaziya ɗan Yeroham sarkin Yahuda ya fara mulki.
Jerusalem khosa rhoek loh Jehoram capa a noe Ahaziah te anih yueng la a manghai sakuh. Lamhma rhoek te tah rhaehhmuen la Arab rhoek neh aka kun caem loh boeih a ngawn. Te dongah Judah manghai Jehoram capa Ahaziah te manghai.
2 Ahaziya yana da shekara ashirin da biyu sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara guda. Sunan mahaifiyarsa Ataliya ce, jikanyar Omri.
Ahaziah te sawmli kum nit a lo ca vaengah manghai tih Jerusalem ah kum at manghai. A manu ming tah Omri canu Athaliah ni.
3 Shi ma ya yi tafiya a hanyoyin gidan Ahab, gama mahaifiyarsa ta ƙarfafa shi yă yi abin da ba shi da kyau.
A manu tah anih poehlip sak ham aka uenkung la a om dongah anih khaw Ahab imkhui kah longpuei ah ni a pongpa.
4 Ya aikata mugayen ayyuka a gaban Ubangiji, yadda gidan Ahab ta yi, gama bayan mutuwar mahaifinsa, sai gidan Ahab ta zama masu ba shi shawara, shawarar da ta kai shi ga lalacewa.
Ahab imkhui bangla BOEIPA mikhmuh ah boethae a saii. Amih te a napa a dueknah hnukah tah anih te kutcaihnah ham anih aka uenkung la om uh.
5 Ya kuma bi shawararsu sa’ad da ya tafi tare da Yoram ɗan Ahab sarkin Isra’ila don yă yaƙi Hazayel sarkin Aram a Ramot Gileyad. Sai Arameyawa suka yi wa Yoram rauni;
Amih kah cilsuep te a vai van dongah Ramothgilead kah Aram manghai Hazael taengah caemtloek hamla Israel manghai Ahab capa Jehoram te a caeh puei dae Arammi rhoek loh Joram te a ngawn uh.
6 saboda haka ya dawo Yezireyel don yă yi jinyar raunin da suka yi masa a Rama cikin yaƙinsa da Hazayel sarkin Aram. Sa’an nan Azariya ɗan Yehoram sarkin Yahuda ya gangara zuwa Yezireyel don yă ga Yoram ɗan Ahab domin ya ji rauni.
Te dongah hmasoe lamloh hoeih hamla Jezreel la mael. Te khaw Aram manghai Hazael te a vathoh vaengah ni anih te Ramah ah a ngawn uh. Te dongah Judah manghai Jehoram capa Azariah tah Ahab capa Jehoram a tloh te sawt hamla Jezreel la suntla.
7 Ta wurin ziyarar Yoram, Allah ya kawo fāɗuwar Ahaziya. Sa’ad da Ahaziya ya iso, ya tafi tare da Yoram domin yă sadu da Yehu ɗan Nimshi, wanda Ubangiji ya shafe don yă hallaka gidan Ahab.
Joram taengla a pawk te Pathen taeng lamloh Ahaziah kah cungkunah a om pah tih a pha neh Nimshi capa Jehu taengla Jehoram te a khuen. Anih te Ahab imkhui saii sak hamla BOEIPA loh a koelh.
8 Yayinda Yehu yake hukunta wa gidan Ahab, sai ya sami fadawan Yahuda da kuma’ya’yan dangin Ahaziya maza, waɗanda suke yi wa Ahaziya hidima, sai ya kashe su.
Jehu loh Ahab imkhui ah lai a tloek van vaengah tah Judah mangpa rhoek neh Ahaziah taengla aka thotat Ahaziah kah paca boeina te a hmuh uh tih amih te a ngawn.
9 Ya kuma sa aka nemi Ahaziya. Aka kamo shi sa’ad da ya ɓuya a Samariya, suka kawo shi wurin Yehu, suka kashe shi, suka binne shi, gama sun ce, “Shi jikan Yehoshafat ne, wanda ya nemi Ubangiji da dukan zuciyarsa.” Ta haka babu wani a gidan Ahaziya da yake da ƙarfin cin gaba da mulkin.
Ahaziah te a tlap uh dae Samaria ah a thuh vaengah anih te a tuuk uh. Te phoeiah anih te Jehu taengla a khuen tih a duek sak uh phoeiah a up uh. Te vaengah, “Anih he a thinko boeih neh BOEIPA aka toem Jehoshaphat capa ni,” a ti uh. Te dongah Ahaziah imkhui kah thadueng pakhat khaw ram hamla a nuen moenih.
10 Sa’ad da Ataliya mahaifiyar Ahaziya ta ga cewa ɗanta ya mutu, sai ta tashi ta hallaka dukan’yan gidan sarautar Yahuda.
Ahaziah manu Athaliah loh a capa a duek te a hmuh vaengah tah thoo tih ram kah tiingan boeih te Judah imkhui ah a thui.
11 Amma Yehosheba,’yar Sarki Yehoram, ta ɗauki Yowash ɗan Ahaziya ta sace shi daga cikin’ya’yan gidan sarauta waɗanda ake shiri a kashe, ta sa shi tare da mai renonsa a ɗakin kwana. Haka fa, Yehosheba’yar sarki Yoram, matar Yehohiyada firist, ta yi, gama ita’yar’uwar Ahaziya ce, ta ɓoye Yowash don kada Ataliya tă kashe shi.
Tedae Joash capa Ahaziah te manghai canu Jehoshabeath loh a loh. Anih te a ngawn uh manghai koca rhoek lakli lamloh a huen tih baiphaih imkhui ah a cakhoem neh anih te a khueh. Anih te khosoih Jehoiada yuu, manghai Jehoram canu Jehoshabeath loh a thuh. Anih te Athaliah mikhmuh lamkah tah Ahaziah ngannu la a om dongah anih te duek sak pawh.
12 Ya kasance a ɓoye tare da su a haikalin Allah shekara shida, yayinda Ataliya take mulkin ƙasar.
Athaliah loh khohmuen a manghai thil vaengah amih neh Pathen im ah om tih kum rhuk thuh uh.