< 2 Tarihi 2 >
1 Solomon ya ba da umarni don a gina haikali domin sunan Ubangiji da kuma fada wa kansa.
Og Salomo sagde, at han vilde bygge Herrens Navn et Hus og sit Rige et Hus.
2 Ya ɗebi mutane dubu saba’in su zama’yan ɗauko, mutane dubu tamanin su zama masu fasa dutse a tuddai, da kuma mutane dubu uku da ɗari shida su zama masu lura da su.
Og Salomo talte halvfjerdsindstyve Tusinde Mænd til Lastdragere og firsindstyve Tusinde til at fælde Træer paa Bjerget og tre Tusinde og seks Hundrede til Opsynsmænd over dem.
3 Solomon ya aika wannan saƙo ga Hiram sarkin Taya. “Ka aika mini gumaguman al’ul kamar yadda ka yi wa mahaifina Dawuda sa’ad da ka aika masa al’ul don yă gina fada yă zauna a ciki.
Og Salomo sendte til Huram, Kongen i Tyrus, og lod ham sige: Ligesom du gjorde imod David, min Fader, og sendte ham Ceder til at bygge sig et Hus at bo i, saa gør og imod mig!
4 Yanzu ina shirin ginin haikali domin Sunan Ubangiji Allahna, in kuma keɓe shi gare shi don ƙona turare mai ƙanshi a gabansa, don kuma ajiyar burodi mai tsarki kullum, da kuma don miƙa hadayun ƙonawa kowace safiya, kowace yamma, da a Asabbatai da Sababbin Wata, da kuma a ƙayyadaddun bukukkuwan Ubangiji Allahnmu. Wannan dawwammamiyar farilla ce don Isra’ila.
Se, jeg vil bygge Herren min Guds Navn et Hus, og hellige det for ham til at bringe Røgoffer for Herrens Ansigt med Røgelse af kostelige Urter og til bestandigt at fremlægge Skuebrød og til Brændofre, om Morgenen og om Aftenen, paa Sabbaterne og Nymaanederne og paa Herrens, vor Guds, bestemte Tider; dette skal evindelig paahvile Israel.
5 “Haikalin da zan gina zai zama mai girma, domin Allahnmu ya fi dukan sauran alloli girma.
Og det Hus, som jeg vil bygge, skal være stort; thi vor Gud er større end alle Guderne.
6 Amma wa zai iya gina haikali dominsa, shi wanda sammai, har ma da sama sammai, ba za su iya riƙe shi ba? To, wane ne ni da zan gina haikali dominsa, in ba dai wurin ƙona hadayu a gabansa ba?
Dog, hvo formaar med sin Kraft at bygge ham et Hus? thi Himlene og Himlenes Himle kunne ikke rumme ham; og hvad er jeg, at jeg skulde bygge ham et Hus, uden til at bringe Røgelse for hans Ansigt?
7 “Saboda haka sai ka aiko mini da mutum wanda ya gwanince a aiki da azurfa, tagulla, baƙin ƙarfe, da kuma shunayya, da garura, da shuɗɗan zare, da wanda kuma ya gwanince da aikin sassaƙa, domin yă yi aiki tare da gwanayen mutane da nake da su a Yahuda da Urushalima, waɗanda mahaifina Dawuda ya tanada.
Saa send mig nu en kyndig Mand til at arbejde i Guld og i Sølv og i Kobber og i Jern og i Purpur og Skarlagen og blaat uldent, og en, som forstaar at gøre udskaaret Arbejde, og som kan være sammen med de kyndige Mænd, som ere hos mig i Juda og i Jerusalem, hvilke David, min Fader, har beskikket.
8 “Ka kuma aika mini al’ul, fir da gumaguman algum daga Lebanon, gama na san cewa mutanenka sun gwanince a yakan katakai a can. Mutanena kuwa za su yi aiki tare da naka
Og send mig Cedertræ, Fyrretræ og Hebentræ fra Libanon; thi jeg ved, at dine Tjenere forstaa at hugge Træer paa Libanon; og se, mine Tjenere skulle være med dine Tjenere,
9 don su tanada mini katakai da yawa, domin haikalin da zan gina dole yă zama mai girma da kuma ƙasaitacce.
og det for at berede mig Tømmer i Mangfoldighed; thi det Hus, som jeg vil bygge, skal være stort og vidunderligt.
10 Zan ba wa bayinka masu yankan katakai waɗanda suka yanka katako, garwa niƙaƙƙen alkama dubu ashirin, garwan sha’ir dubu ashirin da randunan ruwan inabi dubu ashirin da kuma randunan man zaitun dubu ashirin.”
Og se, jeg vil give dine Tjenere, som hugge og fælde Træerne, tyve Tusinde Kor stødt Hvede og tyve Tusinde Kor Byg og tyve Tusinde Bath Vin og tyve Tusinde Bath Olie.
11 Hiram sarkin Taya ya amsa ta wurin rubuta wasiƙa zuwa ga Solomon. “Domin Ubangiji yana ƙaunar mutanensa, ya naɗa ka sarkinsu.”
Da lod Huram, Kongen af Tyrus, sige i et Brev, han sendte til Salomo: Fordi Herren elsker sit Folk, har han sat dig til Konge over dem.
12 Hiram ya ƙara da cewa, “Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya yi sama da ƙasa! Ya ba Sarki Dawuda ɗa mai hikima, cike da wayo da kuma sani, wanda zai gina haikali domin Ubangiji da kuma fada wa kansa.
Fremdeles sagde Huram: Lovet være Herren, Israels Gud, som har gjort Himmelen og Jorden, at han gav Kong David en viis Søn, som har Forstand og Klogskab, som skal bygge Herren et Hus og sit Rige et Hus!
13 “Zan aika maka Huram-Abi, wani gwani wanda ya iya aiki, kuma mai hikima,
Saa sender jeg nu en viis Mand, som har Forstand, nemlig Huram-Abi;
14 wanda mahaifiyarsa ta fito daga Dan, mahaifinsa kuma daga Taya. An horar da shi a aikin zinariya, azurfa, tagulla, baƙin ƙarfe, dutse, itace, da kuma shuɗi, shunayya, garura, da lilin mai kyau. Ya gogu a kowane irin zāne-zāne, zai kuma iya yin kowane zānen da aka ba shi. Zai yi aiki tare da masu sana’arka, da kuma tare da waɗanda ranka yă daɗe, Dawuda mahaifinka ya tanada.
han er Søn af en Kvinde iblandt Dans Døtre, og hans Fader er en Mand fra Tyrus, og han forstaar at arbejde i Guld og i Sølv, i Kobber, i Jern, i Sten og i Træ, i Purpur, i blaat uldent og i kosteligt Linklæde og i Skarlagen og at gøre alle Haande udskaaret Arbejde og at udtænke alle Haande Kunstværker, som opgives ham, at han kan være sammen med dine kyndige Mænd, med min Herre Davids, din Faders, kyndige Mænd.
15 “Yanzu fa, bari ranka yă daɗe, yă aiko wa bayinsa alkama da sha’ir da kuma man zaitun da ruwan inabin da ka alkawarta,
Saa sende nu min Herre Hveden og Bygget, Olien og Vinen til sine Tjenere, som han har sagt.
16 za mu kuwa yanka dukan gumagumai daga Lebanon da kake bukata za mu kuwa yi fitonsu ta teku, su gangara zuwa Yaffa. Za ka iya kwashe su daga can ka haura zuwa Urushalima.”
Og vi ville hugge Træerne paa Libanon efter alt, som du behøver, og vi ville føre dem til dig i Flaader paa Havet ned til Jafo, og du skal føre dem op til Jerusalem.
17 Solomon ya ƙidaya dukan baƙin da suke cikin Isra’ila, bayan ƙidayan da mahaifinsa Dawuda ya yi; aka kuma tarar sun kai 153,600.
Og Salomo talte alle de fremmede Mænd, som vare i Israels Land, efter den Tælling, som David, hans Fader, havde optaget over dem, og der bleve fundne hundrede og tre og halvtredsindstyve Tusinde og seks Hundrede.
18 Ya sa 70,000 a cikinsu su zama’yan ɗauko, 80,000 kuma su zama masu fasan dutse a tuddai, sa’an nan 3,600 su zama shugabanni masu lura da aiki.
Og han beskikkede halvfjerdsindstyve Tusinde af dem til Lastdragere og firsindstyve Tusinde til at hugge paa Bjerget og tre Tusinde og seks Hundrede til Opsynsmænd, som skulde holde Folket til Arbejde.