< 2 Tarihi 19 >

1 Sa’ad da Yehoshafat sarkin Yahuda ya dawo zuwa fadansa a Urushalima lafiya,
Kong Josafat af Juda derimod vendte uskadt hjem igen til sit Palads i Jerusalem.
2 Yehu mai duba, ɗan Hanani, ya fita don yă tarye shi, ya kuma ce wa sarki, “Ya yi kyau ke nan da ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci waɗanda suke ƙin Ubangiji? Da yake ka yi haka fushin Ubangiji yana a kanka
Da trådte Seeren Jehu, Hananis Søn, frem for ham, og han sagde til Kong Josafat: "Skal man hjælpe de ugudelige? Elsker du dem, der hader HERREN? For den Sags Skyld er HERRENs Vrede over dig!
3 Duk da haka an sami wani abin kirki a wurinka, gama ka kawar da ginshiƙan Ashera a ƙasar, ka kuma sa zuciyarka a kan neman Allah.”
Noget godt er der dog hos dig, thi du har udryddet Asjererne af Landet, og du har vendt dit Hjerte til at søge Gud."
4 Yehoshafat ya zauna a Urushalima, ya kuma fita yana shiga cikin mutane daga Beyersheba zuwa ƙasar tudun Efraim ya kuma juyar da su ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
Josafat blev nu i Jerusalem, Så drog han atter ud blandt Folket fra Be'ersjeba til Efraims Bjerge og førte dem tilbage til HERREN, deres Fædres Gud.
5 Ya naɗa alƙalai a kowanne daga cikin biranen katanga na Yahuda a ƙasar.
Og han indsatte Dommere i Landet i hver enkelt af de befæsfede Byer i Juda.
6 Ya faɗa musu, “Ku lura da abin da kuke yi, gama shari’ar da kuke yi ba ta mutum ba ce, amma ta Ubangiji ce, yana tare da ku sa’ad da kuke yanke shari’a.
Og han sagde til Dommerne: "Se til, hvad I gør, thi det er ikke for Mennesker, men for HERREN, I fælder Dom, og han er hos eder, når I afsiger Hendelser.
7 Yanzu fa ku ji tsoron Ubangiji. Ku yi hankali a kan abin da kuke yi, gama Ubangiji Allahnmu ba ya sonkai ko nuna wariya ko cin hanci.”
Derfor være HERRENs Frygt over eder! Vær varsomme med, hvad I foretager eder, thi hos HERREN vor Gud er der hverken Uret eller Personsanseelse, ej heller tager han imod Bestikkelse!"
8 A Urushalima kuma, Yehoshafat ya naɗa waɗansu Lawiyawa, firistoci da kawunan iyalan Isra’ilawa don su tabbatar da an bi dokar Ubangiji, su kuma sasanta tsakanin mutane. A Urushalima za su zauna.
Også i Jerusalem indsatte Josafat nogle af Leviterne, Præsterne og Overhovederne for Israels Fædrenehuse til at dømme i HERRENs Sager og i Stridigheder mellem Jerusalems Indbyggere.
9 Ya ba su waɗannan umarnai, “Ku yi aikinku da aminci da tsoron Ubangiji da dukan zuciyarku.
Og han bød dem: "Således skal I gøre i HERRENs Frygt, i Sanddruhed og med redeligt Hjerte:
10 Cikin kowane batun da ya zo gabanku daga’yan’uwanku waɗanda suke zama a birane, ko batun na kisa ne ko kuwa waɗansu batuttuwan da suka shafi doka, umarnai, ƙa’idodi ko farillai, dole ku ja musu kunne kada su yi wa Ubangiji zunubi; in ba haka ba fushinsa zai sauko a kanku da’yan’uwanku. Ku yi wannan, ta haka ba za ku kuwa yi zunubi ba.
Hver Gang der forelægges eder en Retssag af eders Brødre, der bor i deres Byer, hvad enten det drejer sig om Blodskyld eller om Love, Anordninger og Lovbud, skal I hjælpe dem til Rette, at de ikke skal pådrage sig Skyld forHERREN, så der kommer Vrede over eder og eders Brødre; gør således for ikke at pådrage eder Skyld.
11 “Amariya, babban firist, shi ne zai shugabance ku a kan dukan al’amuran da suke na wajen Ubangiji, Zebadiya ɗan Ishmayel kuwa, shugabanku a kan dukan al’amuran da suka shafi sarki, Lawiyawa kuma za su zama a matsayin manya a gabanku. Ku yi abubuwa da ƙarfin hali, bari kuma Ubangiji yă kasance tare da masu yin gaskiya.”
I alle HERRENs Sager skal Ypperstepræsten Amarja være eders foresatte, i alle Kongens Sager Zebadja, Jisjmaels Søn, Fyrsten i Judas Hus; og Leviterne står eder til Tjeneste som Retsskrivere. Gå nu frimodigt til Værket, HERREN vil være med enhver, der gør sin Pligt."

< 2 Tarihi 19 >