< 2 Tarihi 18 >

1 Yanzu fa Yehoshafat ya wadace ƙwarai yana kuma da girma, ya kuma haɗa kansa da Ahab ta wurin aure.
Yuda hina bagade Yihosiafa: de da bagade gaguiwane amola mimogo hamonoba, ea sia: beba: le, ea fi dunu afae da Isala: ili hina bagade A: iha: be ea idiwi lai.
2 Bayan’yan shekaru sai ya gangara don yă ziyarci Ahab a Samariya. Ahab kuwa ya yanka tumaki da shanu masu yawa dominsa da kuma mutanen da suke tare da shi, ya kuma lallashe shi yă yaƙi Ramot Gileyad.
Ode mogili gidigili, amalalu Yihosiafa: de da Isala: ili hina bagade A: iha: be ba: la asi. A: iha: be da Yihosiafa: de amola ea sigi misi dunuma nodomusa: , bulamagau amola sibi bagohame medole legele, lolo nasu bagade hamoi. E da Yihosiafa: dema, e da ela Gilia: de soge moilai La: imode moilai bai bagade doagala: la masa: ne fuligala: i.
3 Ahab sarkin Isra’ila ya tambayi Yehoshafat sarkin Yahuda ya ce, “Za ka tafi tare da ni mu yaƙi Ramot Gileyad?” Yehoshafat ya amsa ya ce, “Ni kamar kai ne, kuma mutanena kamar naka ne; za mu tafi tare da kai a yaƙin.”
Amola A: iha: be da Yihosiafa: dema amane adole ba: i, “Di da ani asili, La: imode doagala: ma: bela: ?” Yihosiafa: de da amane sia: i, “Na da dia momagei defele momagei dagoi, amola na dadi gagui dunu wa: i da momagei dagoi. Ninia da dima gilisimu.
4 Amma Yehoshafat ya kuma ce wa sarkin Isra’ila, “Da fari mu nemi bishewar Ubangiji.”
Be hidadea ani da Hina Godema adole ba: la: di.’”
5 Saboda haka sarkin Isra’ila ya tattara annabawa duka, mutane ɗari huɗu, ya kuma tambaye su, “Mu tafi yaƙi a kan Ramot Gileyad ko kada mu tafi?” Suka amsa “Tafi, gama Allah zai ba da shi cikin hannun sarki.”
Amaiba: le, A:iha: be da balofede dunu huluane, 400 gomane, ema misa: ne wele, ilima amane adole ba: i, “Na da La: imode doagala: musa: ahoa: ne? O mae ahoa: ne?” Ilia da bu adole i, “Defea! Doagala: ma! Hina Gode da dima hasalasisu imunu!”
6 Amma Yehoshafat ya yi tambaya ya ce, “Babu wani annabin Ubangiji a nan da za mu tambaya?”
Be Yihosiafa: de da adole ba: i, “Balofede dunu eno Hina Godema adole ba: ma: ne ganabela: ?”
7 Sarki Isra’ila ya amsa wa Yehoshafat, “Akwai guda har yanzu mai suna Mikahiya ɗan Imla, za mu iya nemi nufin Ubangiji daga gare shi, sai dai ba na sonsa domin bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni ba, sai kullum masifa.” Yehoshafat ya amsa ya ce, “Kada sarki yă faɗa haka.”
A: iha: be da bu adole i, “Afae fawane esala. E da Maiga: ia (Imila egefe). Be na da ema higa: i hodosa. Bai e da nama fa: no misunu hou noga: idafa hamedafa olelesa. E da wadela: i liligi amo fawane ba: la: la.” Yihosiafa: de da bu adole i, “Di da agoane hame sia: mu galu!”
8 Saboda haka sarkin Isra’ila ya kira ɗaya daga cikin ma’aikatansa ya ce, “A kawo Mikahiya ɗan Imla nan da nan.”
Amalalu, A:iha: be da eagene ouligisu dunuma, Maiga: ia hedolowane lala masa: ne sia: i.
9 Saye da rigunan sarakuna, sarki Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suna zaune a kan kujerunsu na mulki a masussuka ta ƙofar shigar Samariya, tare da dukan annabawa suna ta annabci a gabansu.
Hina bagade aduna da elea hina bagade abula ga: newane, ela fisu da: iya, ‘gala: ine’ dadabisu sogebi, Samelia moilai bai bagade gagoi logo holei gadili, esalebe ba: i. Amola balofede dunu huluane da elea midadi, fa: no misunu hou olelelalebe ba: i.
10 To, fa, Zedekiya ɗan Kena’ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya kuma furta, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Arameyawa sai sun hallaka.’”
Balofede dunu afae amo Sedegaia (Gina: iana egefe) da ouliga bulamagau ‘hono’ agoai hamone, A:iha: bema amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Goega alia da Silia dunuma gegene, dafawanedafa ili hasalasimu.’”
11 Dukan sauran annabawan suka yi irin annabcin nan. Suka ce, “A haura zuwa Ramot Gileyad a yi nasara, gama Ubangiji zai ba da shi cikin hannun sarki.”
Balofede dunu oda ilia huluane da amo defele sia: i. Ilia da amane sia: i, “La: imode doagala: musa: mogodigili masa! Alia da ili hasalimu. Hina Gode da ili hasalima: ne, alima hasalasu imunu.”
12 Ɗan saƙon da ya tafi don yă kawo Mikahiya kuwa ya ce masa, “Duba, kowannen a cikin annabawa ya yi faɗin nasara wa sarki. Don haka kai ma ka yi maganar da za tă gamshi sarki kamar yadda suka yi.”
Amogalu, eagene ouligisu dunu amo da Maiga: iama misa: ne sia: musa: asi, da ema amane sia: i, “Balofede dunu oda huluane da ba: la: lebeba: le, hina bagade da hasalasima: ne sia: sa. Di amola da amanewane sia: mu da defea.”
13 Amma Mikahiya ya ce, “Na rantse da ran Ubangiji, zan faɗa masa kawai abin da Allahna ya faɗa.”
Be Maiga: ia da bu adole i, “Hina Gode Esala amo Ea Dioba: le, na da amane ilegele sia: sa! E nama adomu amo fawane, na da bu alofele sia: mu.”
14 Da suka iso, sarki ya tambaye shi, “Mika, mu tafi mu yaƙi Ramot Gileyad, ko kada mu tafi?” Ya amsa, “Kai masa yaƙi za ka kuwa yi nasara, gama za a ba da su a hannunka.”
E da hina bagade A: iha: be ea midadi doaga: loba, hina bagade da ema amane adole ba: i, “Maiga: ia! Na amola hina bagade Yihosiafa: de ania da La: imode doagala: musa: ahoa: ne? O mae ahoa: ne?” Maiga: ia da bu adole i, “Defea! Doagala: ma! Di da dafawane hasalimu. Hina Gode da dima hasalasisu imunu.”
15 Sarki ya ce masa, “Sau nawa zan sa ka rantse don ka faɗa gaskiya a cikin sunan Ubangiji?”
Be A: iha: be da bu adole i, “Di da Hina Gode Ea Dioba: le nama sia: sea, dafawane sia: fawane sia: ma! Na da amo dima adolala helei.”
16 Sa’an nan Mikahiya ya amsa, “Na ga dukan Isra’ila sun warwatsu a kan tuddai kamar tumakin da ba su da makiyaya, kuma Ubangiji ya ce, ‘Waɗannan mutane ba su da maigida. Bari kowanne yă tafi gida cikin salama.’”
Maiga: ia da bu adole i, “Na da Isala: ili dadi gagui wa: i amo sibi wa: i amo da sibi ouligisu dunu hame gala, amo defele agolo sogega afagogoi dagoi, ba: sa. Amola Hina Gode da amane sia: i, ‘Amo dunu da bisilua hame. Ilia da olofole ilia diasuga buhagima: ma!’”
17 Sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Ban faɗa maka cewa bai taɓa yin annabci wani abu mai kyau game da ni, in ba masifa ba?”
A: iha: be da Yihosiafa: dema amane sia: i, “Na da dima sia: i dagoi. E da nama ba: la: lusu hou olelesea, fa: no misunu hou noga: idafa hamedafa olelesa. E da gugunufinisisu fawane ba: lala.”
18 Mikahiya ya ci gaba, “Saboda haka sai ka ji maganar Ubangiji. Na ga Ubangiji yana zama a kan kursiyinsa tare da dukan rundunar sama tsaye a damansa da hagunsa.
Maiga: ia da eno amane sia: i, “Wali Hina Gode Ea sia: be nabima! Na da Hina Gode amo Hebene ganodini Ea Fisu da: iya esalebe ba: i. Hebene ganodini esalebe a: silibu huluane da Hina Gode ili dadafulili lelefulubi ba: i.
19 Ubangiji kuwa ya ce, ‘Wa zai ruɗe Ahab sarki Isra’ila zuwa yaƙi da Ramot Gileyad da kuma zuwa mutuwarsa a can?’ “Wani ya ba da wata shawara, wani kuma wata dabam.
Hina Gode da amane adole ba: i, ‘Nowa da A: iha: be enoga medole legema: ne, La: imode moilaiga masa: ne, ema ogogoma: bela: ?’ Hebene esalebe a: silibu, ilia uduligafole sia: dalu.
20 A ƙarshe, wani ruhu ya zo gaba, ya tsaya a gaban Ubangiji ya ce, ‘Zan ruɗe shi.’ “Ubangiji ya yi tambaya, ‘Ta wace hanya?’
Be a: silibu afae da aliaguda: le, Hina Godema gadenena asili, amane sia: i, ‘Na da ema ogogomu.’
21 “Ya ce, ‘Zan tafi in zama ruhun ƙarya a bakunan dukan annabawansa.’ “Ubangiji ya ce, ‘Za ka yi nasara a ruɗinsa. Ka tafi, ka yi haka.’
Hina Gode da amane adole ba: i, ‘Habodane ogogoma: bela: ?’ A: silibu da bu adole i, ‘Na da asili, A:iha: be ea balofede dunu huluane ilia lafi ganodini ogogosu a: silibu salasimu.’ Hina Gode da amane sia: i, ‘Defea! Ema ogogomusa: masa! Di da ema dafawane didili ogogomu.’”
22 “To yanzu, Ubangiji ya sa ruhun ruɗu a bakunan waɗannan annabawanka. Ubangiji ya ƙayyade masifa dominka.”
Amo sia: dagomusa: , Maiga: ia da amane sia: i, “Amo hou da doaga: i dagoi. Hina Gode da ilima hamobeba: le, dia balofede dunu da ilia lafidili dima ogogoi. Be Hina Gode Hisu da dima gugunufinisisu imunusa: ilegei dagoi!”
23 Sai Zedekiya ɗan Kena’ana ya haura ya mari Mikahiya a fuska. Ya ce, “Ta wace hanya ce ruhun Ubangiji ya fita daga gare ni ya zo ya yi magana da kai?”
Amalalu, balofede dunu Sedegaia da Maiga: iama asili, ea odagia loboga ba: danoma: nu, ema amane adole ba: i, “Habogala Hina Gode Ea A: silibu da dima sia: musa: , na yolesibala: ?”
24 Mikahiya ya amsa ya ce, “Za ka gane a ranar da ka je ka ɓuya a can cikin ɗaki.”
Maiga: ia da bu adole i, “Di da bagia dialebe sesei afae amo ganodini wamoaligimusa: ahoasea, amo dawa: mu.”
25 Sa’an nan sarkin Isra’ila ya umarta, “Ɗauki Mikahiya ku aika da shi zuwa ga Amon mai mulkin birni da kuma ga Yowash ɗan sarki,
Amalalu, hina bagade A: iha: be da ea eagene ouligisu dunu afae ema amane sia: i, “Maiga: ia gagulaligili, amola moilai ouligisu dunu A: mone, amola hina bagade mano Youa: sie, elama oule masa.
26 ku ce ga abin da sarki ya ce, ‘Ku jefa wannan mutum a kurkuku kada kuma ku ba shi wani abu sai dai burodi da ruwa har sai na dawo lafiya.’”
Ela da e se iasu diasu ganodini hiougili sanasima: ne sia: ma. Amola ema agi amola hano fawane ima: ne sia: ma. Amalalu, na da hahawane bu masea, na da ema adi hamoma: bela: le ba: mu”
27 Mikahiya ya furta ya ce, “Idan har ka dawo lafiya, to, Ubangiji bai yi magana ta wurina ba.” Ya kuma ƙara da cewa, “Dukanku mutane, ku lura da maganata!”
Maiga: ia da ha: giwane amane sia: i, “Di da hahawane buhagisia, Hina Gode da na lafidili hame sia: i, amo dawa: ma!” Amola e eno amane sia: i, “Dilia huluane! Na sia: i amo noga: le nabima!”
28 Saboda haka sarkin Isra’ila da Yehoshafat sarkin Yahuda suka haura zuwa Ramot Gileyad.
Amalalu, Isala: ili hina bagade A: iha: be, amola Yuda hina bagade Yihosiafa: de, ela da La: imode moilai Gilia: de soge ganodini gala, amo doagala: musa: asi.
29 Sarkin Isra’ila ya ce wa Yehoshafat, “Zan ɓad da kama in shiga yaƙin, amma ka sa kayanka na sarauta.” Saboda haka sarkin Isra’ila ya ɓad da kama ya shiga cikin yaƙin.
A: iha: be da Yihosiafa: dema amane sia: i, “Ania da gegemusa: ahoanea, na da na da: i afadenemu. Be di da dina: hina bagade abula ga: newane masa.” Amalalu, Isala: ili hina bagade da da: i afadeneiwane, gegemusa: asi.
30 To, fa, sarkin Aram ya umarce shugabannin keken yaƙinsa ya ce, “Kada ku yaƙi kowa, ƙarami ko babba, sai dai sarkin Isra’ila.”
Silia hina bagade da musa: ea ‘sa: liode’ ouligisu dunuma, ilia da dunu eno mae dawa: le, Isala: ili hina bagade fawane doagala: ma: ne sia: i.
31 Sa’ad da shugabannin kekunan yaƙi suka ga Yehoshafat, sai suka yi tsammani, “Wannan ne sarkin Isra’ila.” Saboda haka suka juya don su yaƙe shi, amma Yehoshafat ya yi ihu, Ubangiji kuma ya taimake shi. Allah ya janye su daga gare shi,
Ilia da Yuda hina bagade Yihosiafa: de ba: beba: le, ilia e da Isala: ili hina bagadeyale dawa: i galu. Amaiba: le, ilia da e doagala: musa: sinidigi. Be e da ha: giwane webeba: le,
32 gama sa’ad da shugabannin keken yaƙi suka ga cewa ba shi ne sarkin Isra’ila ba, sai suka daina binsa.
ilia Yihosiafa: de da Isala: ili hina bagade hame, amo dawa: beba: le, ilia da ema doagala: musa: ahoanu amo yolesi.
33 Amma wani ya harba kibiya haka kawai, sai kibiyar ta sami sarki Ahab na Isra’ila a kafaɗa tsakanin rigar yaƙinsa na ƙarfe da ƙarfen ƙirjinsa. Sai sarki ya ce wa mai tuƙan keken yaƙi, “Juya ka fitar da ni daga wurin yaƙin. An ji mini rauni.”
Be Silia dadi gagui dunu afae da udigili dadiga gala: i amomane, sou da hina bagade A: iha: be ea da: igene ga: su amo dibiga ea da: i damana ludi. E da ea ‘sa: liode’ masa: ne efe gagusu dunuma amane wei, “Na da gala: i wea! Sinidigima! Gegesu yolesima!”
34 Duk yini yaƙi ya yi ta cin gaba, sarkin Isra’ila kuwa ya jingina kansa a cikin keken yaƙinsa yana duban Arameyawa har yamma. Sa’an nan a fāɗuwar rana sai ya mutu.
Gegesu da gegegena ahoanobawane, hina bagade A: iha: be da ea ‘sa: liode’ da: iya, Silia dadi gagui wa: i amoma ba: le gusuliwane udidili lelebe ba: i. E gala: i amoga maga: me da a: idalobawane, ‘sa: liode’ aligisu fa: i amo dedebole, daeya galu e da bogoi.

< 2 Tarihi 18 >