< 2 Tarihi 16 >

1 A shekara ta talatin da shida ta mulkin Asa, Ba’asha sarkin Isra’ila ya haura don yă yaƙi Yahuda da Rama mai katanga, don kuma yă hana wani daga fita ko shiga yankin Asa sarkin Yahuda.
Ngomnyaka wamatshumi amathathu lesithupha wokubusa kukaAsa uBahasha inkosi yakoIsrayeli wenyuka emelana loJuda, wakha iRama ukuze angavumeli ophumayo longenayo kuAsa inkosi yakoJuda.
2 Sai Asa ya ɗauki azurfa da zinariya daga ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma na fadansa ya aika wa Ben-Hadad sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
UAsa wasekhupha isiliva legolide esiphaleni senotho sendlu kaJehova lendlu yenkosi, wathumela kuBenihadadi inkosi yeSiriya owayehlala eDamaseko, esithi:
3 Ya ce, “Bari yarjejjeniya ta kasance tsakani na da kai kamar yadda ya kasance tsakanin mahaifina da mahaifinka. Dubi ina aika maka azurfa da zinariya. Yanzu ka yanke yarjejjeniya da Ba’asha sarkin Isra’ila domin yă janye daga gare ni.”
Kulesivumelwano phakathi kwami lawe laphakathi kukababa loyihlo; khangela, ngiyakuthumela isiliva legolide; hamba, yephula isivumelwano sakho loBahasha inkosi yakoIsrayeli ukuze enyuke asuke kimi.
4 Ben-Hadad ya yarda da Sarki Asa ya kuma aika da manyan hafsoshin mayaƙansa a kan garuruwan Isra’ila. Suka ci Iyon, Dan, Abel-Mayim da kuma dukan biranen ajiya na Naftali.
UBenihadadi waseyilalela inkosi uAsa, wathuma induna zamabutho ayelawo ukuyamelana lemizi yakoIsrayeli, zasezitshaya iIjoni leDani leAbeli-Mayimi, lemizi yonke eyiziphala yakoNafithali.
5 Da Ba’asha ya ji wannan, ya daina ginin Rama ya yashe aikinsa.
Kwasekusithi uBahasha esizwa wayekela ukwakha iRama, wawumisa umsebenzi wakhe.
6 Sa’an nan Sarki Asa ya kawo dukan mutanen Yahuda, suka kuma kwashe duwatsu da katako daga Rama waɗanda Ba’asha yake amfani da su. Da su ne Asa ya gina Geba da Mizfa.
UAsa inkosi wasethatha uJuda wonke, bathutha amatshe eRama lezigodo zayo uBahasha ayesakha ngakho; wasesakha ngakho iGeba leMizipa.
7 A lokacin Hanani mai duba ya zo wurin Asa sarkin Yahuda ya ce masa, “Don ka dogara ga sarkin Aram, ba kuwa ga Ubangiji Allahnka ba ne mayaƙan sarkin Aram sun kuɓuce daga hannunka.
Ngalesosikhathi uHanani umboni wasefika kuAsa inkosi yakoJuda, wathi kuye: Ngoba weyeme enkosini yeSiriya, ungeyamanga eNkosini uNkulunkulu wakho, ngalokho ibutho lenkosi yeSiriya liphunyukile esandleni sakho.
8 Ai, Kushawa da Libiyawa rundunar sojoji ne masu yawan gaske, suna kuma da kekunan yaƙi da mahayan dawakai masu yawa ƙwarai. Amma duk da haka, saboda ka dogara ga Ubangiji, ya kuwa ba da su cikin hannunka.
AmaEthiyophiya lamaLibiya ayengeyisilo ibutho elikhulu, elezinqola labagadi bamabhiza abanengi kakhulu yini? Kanti lapho weyeme eNkosini, yawanikela esandleni sakho.
9 Gama gaban Ubangiji yana ko’ina a duniya don yă ƙarfafa waɗanda zukatansu suke binsa cikin aminci. Ka yi wauta, daga yanzu nan gaba za ka yi ta yaƙi.”
Ngoba iNkosi, amehlo ayo agijima aye le lale emhlabeni wonke ukuthi izitshengise ilamandla ngalabo abanhliziyo yabo iphelele kuyo. Wenze ngobuthutha kulokhu, ngoba kusukela khathesi kuzakuba lezimpi kuwe.
10 Sai Asa ya yi fushi sosai da mai duban saboda wannan; ya yi fushi ƙwarai har ya sa aka jefa shi a kurkuku. A lokaci guda kuma Asa ya fara gwada wa mutane azaba.
UAsa wasemcunukela umboni, wamfaka entolongweni, ngoba wamthukuthelela ngalokhu. UAsa wasecindezela abanye ebantwini ngalesosikhathi.
11 Ayyukan mulkin Asa, daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
Khangela-ke, izindaba zikaAsa, ezokuqala lezokucina, khangela, zibhaliwe egwalweni lwamakhosi akoJuda lakoIsrayeli.
12 A shekara ta talatin da tara ta mulkinsa, Asa ya kamu da wata cuta a ƙafarsa. Ko da yake cutar ta yi tsanani, duk d haka ma a cikin ciwonsa bai nemi taimako daga Ubangiji ba, sai dai daga likitoci.
UAsa waba lomkhuhlane enyaweni zakhe, ngomnyaka wamatshumi amathathu lesificamunwemunye wokubusa kwakhe, umkhuhlane wakhe waze wakhula kakhulu; kanti lekuguleni kwakhe kayidinganga iNkosi, kodwa izinyanga.
13 Sa’an nan a shekara ta arba’in da ɗaya ta mulkinsa, Asa ya mutu ya kuma huta tare da kakanninsa.
UAsa waselala laboyise wafa ngomnyaka wamatshumi amane lanye wokubusa kwakhe.
14 Suka binne shi a kabarin da ya fafe wa kansa a Birnin Dawuda. Suka sa shi a makara wadda aka rufe da kayan yaji da kuma turare dabam-dabam da aka niƙa, suka kuma ƙuna babbar wuta don girmama shi.
Basebemngcwaba emangcwabeni akhe ayezigebhele wona emzini kaDavida; bambeka embhedeni ayewugcwalise amaphunga amnandi lezinhlobonhlobo zamakha, ayenziwe ngokuhlakanipha kwezingcitshi zamakha; basebembasela umlilo omkhulu, omkhulukazi.

< 2 Tarihi 16 >