< 2 Tarihi 16 >

1 A shekara ta talatin da shida ta mulkin Asa, Ba’asha sarkin Isra’ila ya haura don yă yaƙi Yahuda da Rama mai katanga, don kuma yă hana wani daga fita ko shiga yankin Asa sarkin Yahuda.
Ngomnyaka wamatshumi amathathu lesithupha wokubusa kuka-Asa uBhasha inkosi yako-Israyeli wasuka wayavimbezela uJuda wakhela iRama inqaba ukunqabela loba ngubani ukuthi angaphumi loba angangeni elizweni lika-Asa inkosi yakoJuda.
2 Sai Asa ya ɗauki azurfa da zinariya daga ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma na fadansa ya aika wa Ben-Hadad sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
Ngakho u-Asa wathatha isiliva legolide esiphaleni senotho sethempeli likaThixo lakwesakhe esigodlweni sakhe wakuthumela kuBheni-Hadadi inkosi yase-Aramu, owayebusa eDamaseko.
3 Ya ce, “Bari yarjejjeniya ta kasance tsakani na da kai kamar yadda ya kasance tsakanin mahaifina da mahaifinka. Dubi ina aika maka azurfa da zinariya. Yanzu ka yanke yarjejjeniya da Ba’asha sarkin Isra’ila domin yă janye daga gare ni.”
Wathi, “Kasenze isivumelwano mina lawe njengalokho okwakwenziwe ngubaba loyihlo. Uyabona, nanku mina ngikuthumele isiliva legolide. Wena yesula isivumelwano sakho loBhasha inkosi yako-Israyeli yikho ezahlehla angiyekele.”
4 Ben-Hadad ya yarda da Sarki Asa ya kuma aika da manyan hafsoshin mayaƙansa a kan garuruwan Isra’ila. Suka ci Iyon, Dan, Abel-Mayim da kuma dukan biranen ajiya na Naftali.
UBheni-Hadadi wavumelana lenkosi u-Asa wahle wathumela abalawuli bamabutho akhe ukuba bayehlasela imizi yako-Israyeli. Banqoba elako-Ijoni, lelakoDani le-Abheli-Mayimi kanye layo yonke imizi yeziphala zakoNafithali.
5 Da Ba’asha ya ji wannan, ya daina ginin Rama ya yashe aikinsa.
UBhasha wathi ekuzwa lokhu wema ukwakha iRama wahle wayekela umsebenzi wakhe.
6 Sa’an nan Sarki Asa ya kawo dukan mutanen Yahuda, suka kuma kwashe duwatsu da katako daga Rama waɗanda Ba’asha yake amfani da su. Da su ne Asa ya gina Geba da Mizfa.
Ngakho inkosi u-Asa yaletha wonke amadoda akoJuda athutha amatshe lezigodo eRama okwakusetshenziswa nguBhasha. Wakha ngakho iGebha leMizipha.
7 A lokacin Hanani mai duba ya zo wurin Asa sarkin Yahuda ya ce masa, “Don ka dogara ga sarkin Aram, ba kuwa ga Ubangiji Allahnka ba ne mayaƙan sarkin Aram sun kuɓuce daga hannunka.
Ngalesosikhathi uHanani umboni wafika ku-Asa inkosi yakoJuda wathi kuye: “Ngenxa yokuthi wethembele enkosini yase-Aramu wadela ukwethembela kuThixo uNkulunkulu wakho, ibutho lenkosi yase-Aramu seliphunyukile esandleni sakho.
8 Ai, Kushawa da Libiyawa rundunar sojoji ne masu yawan gaske, suna kuma da kekunan yaƙi da mahayan dawakai masu yawa ƙwarai. Amma duk da haka, saboda ka dogara ga Ubangiji, ya kuwa ba da su cikin hannunka.
Kanti amaKhushi lamaLibhiya babengelabutho elilamandla amakhulu lamanani amanengi ezinqola zokulwa lamadoda alwa ngamabhiza na? Kodwa-ke kwathi usuthembele kuThixo, wabanikela esandleni sakho.
9 Gama gaban Ubangiji yana ko’ina a duniya don yă ƙarfafa waɗanda zukatansu suke binsa cikin aminci. Ka yi wauta, daga yanzu nan gaba za ka yi ta yaƙi.”
Ngoba amehlo kaThixo athungatha umhlaba wonke ukuze aqinise labo abanhliziyo zabo zizimisele kuye. Usuwenze ubuwula, ngakho kusukela khathesi uzahlala usempini.”
10 Sai Asa ya yi fushi sosai da mai duban saboda wannan; ya yi fushi ƙwarai har ya sa aka jefa shi a kurkuku. A lokaci guda kuma Asa ya fara gwada wa mutane azaba.
U-Asa wazondela umboni ngenxa yalokho; wathukuthela wahle wamfaka entolongweni. Kusenjalo u-Asa waphatha abanye babantu ngochuku.
11 Ayyukan mulkin Asa, daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
Izehlakalo zombuso ka-Asa, kusukela ekuqaleni kuze kube sekupheleni, zilotshwe egwalweni lwamakhosi akoJuda lawako-Israyeli.
12 A shekara ta talatin da tara ta mulkinsa, Asa ya kamu da wata cuta a ƙafarsa. Ko da yake cutar ta yi tsanani, duk d haka ma a cikin ciwonsa bai nemi taimako daga Ubangiji ba, sai dai daga likitoci.
Ngomnyaka wamatshumi amathathu layisificamunwemunye wokubusa kwakhe u-Asa wahlaselwa ngumkhuhlane ezinyaweni zakhe. Loba umkhuhlane wakhe wawubuhlungu kakhulu, kazange adinge usizo kuThixo, kodwa wayesiya ezinyangeni.
13 Sa’an nan a shekara ta arba’in da ɗaya ta mulkinsa, Asa ya mutu ya kuma huta tare da kakanninsa.
Kwathi ngomnyaka wamatshumi amane lowodwa u-Asa wafa walala kunye laboyise.
14 Suka binne shi a kabarin da ya fafe wa kansa a Birnin Dawuda. Suka sa shi a makara wadda aka rufe da kayan yaji da kuma turare dabam-dabam da aka niƙa, suka kuma ƙuna babbar wuta don girmama shi.
Bamngcwaba ethuneni ayezenzele lona eMzini kaDavida. Bambeka phezu kwethala elaligcwele amakha enhlobo ngenhlobo ayexutshwe ngokuhlakanipha kwezingcitshi zamakha, babasa umlilo omkhulu wokumhlonipha.

< 2 Tarihi 16 >