< 2 Tarihi 16 >
1 A shekara ta talatin da shida ta mulkin Asa, Ba’asha sarkin Isra’ila ya haura don yă yaƙi Yahuda da Rama mai katanga, don kuma yă hana wani daga fita ko shiga yankin Asa sarkin Yahuda.
Yuda hina bagade A: isa ea ouligibi ode36 amoga, Isala: ili hina bagade Ba: iasia da Yuda soge doagala: le, golili sa: ili, e da Yuda gadili ahoasu logo ga: ma: ne, muni La: ima moilai gagili sali.
2 Sai Asa ya ɗauki azurfa da zinariya daga ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma na fadansa ya aika wa Ben-Hadad sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
Amaiba: le, hina bagade A: isa da silifa amola gouli huluane Debolo amola hina bagade diasu amo ganodini hame lai dialebe ba: i, amo lale, eagene ouligisu dunu ilia Dama: saga: se moilai bai bagade, Silia hina bagade Beneha: ida: de (Da: balimone egefe amola Hisione ea aowa) amoma imunusa: gaguli masa: ne sia: i. Amola e da ilia ema amane sia: ma: ne sia: si,
3 Ya ce, “Bari yarjejjeniya ta kasance tsakani na da kai kamar yadda ya kasance tsakanin mahaifina da mahaifinka. Dubi ina aika maka azurfa da zinariya. Yanzu ka yanke yarjejjeniya da Ba’asha sarkin Isra’ila domin yă janye daga gare ni.”
“Ani da anianini, ania adalali defele, dogolegemu da defea. Amo silifa amola gouli da digili hahawane dogolegele iasu. Wali di amola Isala: ili hina bagade Ba: iasia alialisu gousa: su hamoi amo damuma. Amasea, e da ea dadi gagui na soge ganodini asunasili esala, amo fadegale fasimu.”
4 Ben-Hadad ya yarda da Sarki Asa ya kuma aika da manyan hafsoshin mayaƙansa a kan garuruwan Isra’ila. Suka ci Iyon, Dan, Abel-Mayim da kuma dukan biranen ajiya na Naftali.
Hina bagade Beneha: ida: de da A: isa ea sia: i hahawane ba: i. Amaiba: le, e da ea dadi gagui wa: i ouligisu dunu amola dadi gagui dunu ilia Isala: ili moilale gagale fi amo ili doagala: ma: ne, asunasi. Ilia da Aidione, Da: ne, A:ibele Bede Ma: iga moilale gagai, amola Na: fadalai soge moilai bai bagade huluane (amo ganodini ilia liligi ligisisu) fefedele lai.
5 Da Ba’asha ya ji wannan, ya daina ginin Rama ya yashe aikinsa.
Hina bagade Ba: iasia da amo hamoi sia: nababeba: le, La: ima moilai gagili salalu, amo yolesili, fisili asi.
6 Sa’an nan Sarki Asa ya kawo dukan mutanen Yahuda, suka kuma kwashe duwatsu da katako daga Rama waɗanda Ba’asha yake amfani da su. Da su ne Asa ya gina Geba da Mizfa.
Amalalu, hina bagade A: isa da Yuda soge ganodini amo dunu huluanedafa da gele amoga Ba: iasia da La: ima gagili sali, amo gaguli masa: ne sia: si. Amo liligi lale, A:isa da Bediamini soge moilai bai bagade Giba amola Misiba moilai bai bagade, amo gagili sali.
7 A lokacin Hanani mai duba ya zo wurin Asa sarkin Yahuda ya ce masa, “Don ka dogara ga sarkin Aram, ba kuwa ga Ubangiji Allahnka ba ne mayaƙan sarkin Aram sun kuɓuce daga hannunka.
Amogalu, balofede dunu Hana: inai da hina bagade A: isama asili, amane sia: i, “Di da Hina Gode Ea fidisu dafawaneyale mae dawa: le, be Silia hina bagade ea fidisu fawane lai dagoiba: le, Isala: ili hina bagade ea dadi gagui wa: i da diba: le hobea: i dagoi.
8 Ai, Kushawa da Libiyawa rundunar sojoji ne masu yawan gaske, suna kuma da kekunan yaƙi da mahayan dawakai masu yawa ƙwarai. Amma duk da haka, saboda ka dogara ga Ubangiji, ya kuwa ba da su cikin hannunka.
Idioubia dunu amola Libia dunu ilia dadi gagui wa: i amolawane da bagadedafa ba: i, amola ilia sa: liode amola hosiga fila heda: i dunu da bagohame ba: i. Be di da Hina Gode Ea fidisu hou dafawaneyale dawa: beba: le, E da dima hasalasu hou i dagoi.
9 Gama gaban Ubangiji yana ko’ina a duniya don yă ƙarfafa waɗanda zukatansu suke binsa cikin aminci. Ka yi wauta, daga yanzu nan gaba za ka yi ta yaƙi.”
Hina Gode da osobo bagade fi huluane dadawa: le sosodo ouligisa. Amola E da nowa dunu Ema madelagi amola hame hagasea, ema gasa iaha. Di da gagaoule hamoi dagoi. Amaiba: le, wahawinini, di da gegenana ahoanumu.”
10 Sai Asa ya yi fushi sosai da mai duban saboda wannan; ya yi fushi ƙwarai har ya sa aka jefa shi a kurkuku. A lokaci guda kuma Asa ya fara gwada wa mutane azaba.
Amo sia: nababeba: le, A:isa da ougi bagade ba: i. Ea sia: beba: le, ilia da balofede dunu sia: inega lagili yolesi. Amogalu, A:isa da muni Yuda fi dunu mogili ilima dodona: gi hou hamosu.
11 Ayyukan mulkin Asa, daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
Hou huluane hina bagade A: isa hamoi, ea muni hamoi asili ea bogosu, amo huluane da “Yuda hina bagade ilia Hamonanu Meloa” amo ganodini dedene legei.
12 A shekara ta talatin da tara ta mulkinsa, Asa ya kamu da wata cuta a ƙafarsa. Ko da yake cutar ta yi tsanani, duk d haka ma a cikin ciwonsa bai nemi taimako daga Ubangiji ba, sai dai daga likitoci.
A: isa ea ouligibi ode 39 amoga, e da olobeba: le, emo gasuga: igi. Be amomane, e da Hina Godema hame sinidigi. E da udigili manoma legesu dunu ilima e fidima: ne hogoi.
13 Sa’an nan a shekara ta arba’in da ɗaya ta mulkinsa, Asa ya mutu ya kuma huta tare da kakanninsa.
E da olole, ode aduna gidigili, bogoi.
14 Suka binne shi a kabarin da ya fafe wa kansa a Birnin Dawuda. Suka sa shi a makara wadda aka rufe da kayan yaji da kuma turare dabam-dabam da aka niƙa, suka kuma ƙuna babbar wuta don girmama shi.
Ilia da ea da: i hodo amo gele gelabo hisu dogoi Daibidi ea Moilai bai bagadega dialu, amo ganodini sali. Ilia da ha: i manu fodole nasu amola gabusiga: manoma ea da: i hodoma dogone salimusa: momagema: ne legei. Amola ema didigia: musa: , lalu bagadedafa didi.