< 2 Tarihi 14 >

1 Abiya kuwa ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Asa ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki, a zamaninsa kuma ƙasar ta zauna lafiya na shekara goma.
Když pak usnul Abiáš s otci svými, a pochovali jej v městě Davidově, kraloval Aza syn jeho místo něho. Za jeho dnů v pokoji byla země deset let.
2 Asa ya yi abin da yake da kyau da kuma daidai a gaban Ubangiji Allahnsa.
I činil Aza to, což se dobře líbilo Hospodinu Bohu jeho.
3 Ya kawar da baƙin bagade da masujadai bisa tudu, ya farfashe keɓaɓɓun duwatsu, ya kuma sassare ginshiƙan Ashera.
Nebo zbořil oltáře cizí i výsosti, a stroskotal obrazy jejich, a posekal háje jejich.
4 Ya umarci Yahuda su nemi Ubangiji Allah na kakanninsu, su kuma yi biyayya da dokoki da kuma umarnansa.
A přikázal Judovi, aby hledali Hospodina Boha otců svých, a ostříhali zákona a přikázaní jeho.
5 Ya kawar da masujadan kan tudu da bagadan turare a kowane gari a Yahuda, masarautar kuwa ta zauna lafiya a ƙarƙashinsa.
Zkazil, pravím, po všech městech Judských výsosti a slunečné obrazy, a bylo v pokoji království za času jeho.
6 Ya gina biranen katanga na Yahuda, da yake ƙasar tana zaman lafiya. Babu wanda yake yaƙi da shi a waɗannan shekaru, gama Ubangiji ya ba shi hutu.
Zatím vzdělal města hrazená v Judstvu, proto že v pokoji byla země, aniž jaká proti němu válka povstala těch let; nebo Hospodin dal jemu odpočinutí.
7 Ya ce wa Yahuda, “Bari mu gina waɗannan garuruwa mu sa katanga kewaye da su, da hasumiyoyi, ƙofofi da ƙyamare. Ƙasar har yanzu tamu ce domin mun nemi Ubangiji Allahnmu, mun neme shi ya kuwa ba mu hutu a kowane gefe.” Saboda haka suka gina suka kuma yi nasara.
I řekl lidu Judskému: Vzdělejme ta města, a ohraďme je zdmi a věžemi, branami i závorami, dokudž země jest v moci naší. Aj, že jsme hledali Hospodina Boha svého, hledali jsme ho, a dal nám odpočinutí odevšad. A tak stavěli a šťastně se jim zvedlo.
8 Asa ya kasance da mayaƙa dubu ɗari uku daga Yahuda, kintsatse da manyan garkuwoyi da māsu, da kuma mayaƙa dubu ɗari biyu da dubu tamanin daga Benyamin, riƙe da ƙananan garkuwoyi da kuma baka. Dukan waɗannan jarumawa ne ƙwarai.
Měl pak Aza vojsko těch, kteříž nosili štíty a kopí, z pokolení Judova třikrát sto tisíců, a z Beniaminova pavézníků a střelců dvě stě a osmdesáte tisíců. Všickni ti byli muži udatní.
9 Zera mutumin Kush ya taka ya fita don yă yaƙe su da babban runduna da kuma kekunan yaƙi ɗari uku, ya kuma zo har Maresha.
I vytáhl proti nim Zerach Mouřenín, maje v vojště desetkrát sto tisíců, a vozů tři sta, a přitáhl až k Maresa.
10 Asa ya fita don yă ƙara da shi, suka ja dāgā yaƙi a Kwarin Zefata kusa da Maresha.
Vytáhl též i Aza proti němu. I sšikovali vojska v údolí Sefata u Maresa.
11 Sai Asa ya kira ga Ubangiji Allahnsa ya ce, “Ubangiji, babu wani kamar ka da zai taimaki marar ƙarfi a kan mai ƙarfi. Ka taimake mu, ya Ubangiji Allahnmu, gama mun dogara a gare ka, kuma a cikin sunanka muka fito don mu yaƙi wannan babbar runduna. Ya Ubangiji, kai ne Allahnmu; kada ka bar mutum yă yi nasara a kanka.”
Tedy volal Aza k Hospodinu Bohu svému, a řekl: Hospodine, neníť potřebí tobě velikého množství, když ty chceš pomoci mdlejším. Pomoziž nám, Hospodine Bože náš, neboť v tebe doufáme, a ve jménu tvém jdeme proti množství tomuto. Hospodine, ty jsi Bůh náš; nechť nemá moci proti tobě bídný člověk.
12 Ubangiji fa ya bugi mutanen Kush a gaban Asa da Yahuda. Mutanen Kush suka gudu,
I ranil Hospodin Mouřeníny před Azou a před lidem Judským, tak že utíkali Mouřenínové.
13 Asa kuwa da mayaƙansa suka bi su har Gerar. Mutanen Kush suka mutu a ranan nan har ba a iya ƙidaya, aka buge su a gaban Ubangiji da rundunansa. Mutanen Yahuda suka kwashi ganima sosai.
A honil je Aza i lid, kterýž byl s ním, až do Gerar. I padli Mouřenínové, že se nijakž otaviti nemohli; nebo potříni jsou před Hospodinem a před vojskem jeho. I odnesli onino kořistí velmi mnoho.
14 Suka hallaka dukan ƙauyukan kewaye da Gerar, gama tsoron Ubangiji ya kama su. Suka kwashi ganima na dukan ƙauyukan nan, da yake akwai ganima sosai a can.
Pohubili také všecka města vůkol Gerar; strach zajisté Hospodinův připadl na ně. I vzebrali všecka města; nebo mnoho kořistí v nich bylo.
15 Suka kuma yaƙi sansanin makiyaya suka kwashe tumaki da awaki da raƙuma. Suka koma Urushalima.
Též i obyvatele v staních při dobytcích zbili, a zajavše ovec velmi mnoho a velbloudů, navrátili se do Jeruzaléma.

< 2 Tarihi 14 >