< 2 Tarihi 13 >

1 A shekara ta sha takwas ta sarautar Yerobowam, Abiya ya zama sarkin Yahuda,
Ķēniņa Jerobeama astoņpadsmitā gadā Abija palika par ķēniņu pār Jūdu.
2 ya kuma yi mulki a Urushalima shekaru uku. Sunan mahaifiyarsa Mikahiya ce,’yar Uriyel na Gibeya. Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Abiya da Yerobowam.
Viņš valdīja trīs gadus Jeruzālemē, un viņa mātei bija vārds Mikaja, Uriēļa meita no Ģibejas. Un karš cēlās starp Abiju un Jerobeamu.
3 Abiya ya tafi yaƙi tare da mayaƙa dubu ɗari huɗu jarumawa, Yerobowam kuwa ya ja dāgār yaƙi a kan Abiya da mayaƙa dubu ɗari takwas jarumawa.
Un Abija taisījās uz karu ar varenu kara spēku, ar četrsimt tūkstoš izlasītiem vīriem. Un Jerobeams taisījās pret viņu uz karu ar astoņsimt tūkstoš izlasītiem stipriem kara vīriem.
4 Abiya ya tsaya a Dutsen Zemarayim, a ƙasar tudu ta Efraim ya ce, “Yerobowam da dukan Isra’ila, ku saurare ni!
Un Abija uzkāpa uz Cemaraim kalnu Efraīma kalnos un sacīja: klausiet mani, Jerobeam un viss Israēl.
5 Ba ku san cewa Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ba da sarautar Isra’ila ga Dawuda da zuriyarsa har abada ta wurin alkawarin gishiri ba?
Vai jums nav zināms, ka Tas Kungs, Israēla Dievs, valdību pār Israēli devis Dāvidam uz mūžīgiem laikiem, ir viņam, ir viņa dēliem caur sāls (neiznīkstamu) derību?
6 Duk da haka Yerobowam ɗan Nebat, ma’aikacin Solomon ɗan Dawuda, ya tayar wa maigidansa,
Taču Jerobeams, Nebata dēls, Salamana Dāvida dēla, kalps, sacēlis dumpi pret savu kungu!
7 sai ya tara wa kansa’yan iska da mugayen mutane suka yi gāba da Rehobowam ɗan Solomon. Rehobowam lokacin kuwa ba shi da wayo, don haka bai iya tsai da su ba.
Un pie viņa sapulcējušies nelieši, netikli ļaudis, un pret Rekabeamu, Salamana dēlu, palikuši stipri, kamēr Rekabeams vēl bija jauns un tam bija bailīga sirds, ka pret viņiem nevarēja turēties.
8 “Yanzu kuna shirin yin tsayayya da mulkin Ubangiji, wanda yake a hannuwan zuriyar Dawuda. Tabbatacce ku ƙasaitacciyar mayaƙa ne kuma kuna tare da ku maruƙan zinariyar da Yerobowam ya yi domin su zama allolinku.
Un nu jūs domājat stipri būt pret Tā Kunga valstību Dāvida dēlu rokā; jūs gan esat liels pulks, bet pie jums ir zelta teļi, ko Jerobeams jums cēlis par dieviem.
9 Ba ku ne kuka kori firistocin Ubangiji,’ya’yan Haruna maza, da Lawiyawa kuka kuma zaɓi firistocinku kamar yadda sauran al’ummai suke yi ba? Duk wanda ya zo ya miƙa ɗan bijimi da raguna bakwai don yă tsarkake kansa, ya zama firist na gumaka ke nan, ba na Allah ba.
Vai jūs Tā Kunga priesterus, Ārona dēlus, tos Levitus, neesat izdzinuši un neesat sev priesterus cēluši, kā pasaules tautas? Ikviens, kas nāk savu roku pildīdams ar jaunu vērsi un septiņiem auniem, tas top par priesteri tādiem, kas nav dievi.
10 “Gare mu kuwa, Ubangiji shi ne Allah, kuma ba mu yashe shi ba. Firistocin da suke bauta wa Ubangiji’ya’yan Haruna maza ne, Lawiyawa ne kuwa suke taimakonsu.
Bet ar mums ir Tas Kungs, mūsu Dievs, un mēs Viņu neesam atstājuši, un tie priesteri, kas Tam Kungam kalpo, ir Ārona dēli, un Leviti savā kalpošanā.
11 Kowace safiya da kowace yamma sukan miƙa hadayun ƙonawa da turare mai ƙanshi ga Ubangiji. Sukan shirya burodi a tsarkaken tebur mai tsabta, sukan kuma ƙuna fitilu a alkukai kowace yamma. Muna kiyaye ƙa’idodin Ubangiji Allahnmu. Amma ku kun yashe shi.
Un tie Tam Kungam iededzina dedzināmos upurus ik rītu un ik vakaru, arī saldas kvēpināmās zāles, un liek to (svēto) maizi uz to šķīsto galdu; un tur ir tas zelta lukturis ar saviem eļļas lukturīšiem, kas ik vakaru top iededzināti; jo mēs turam Tā Kunga, sava Dieva, likumus, bet jūs Viņu esat atstājuši.
12 Allah yana tare da mu; shi ne shugabanmu. Firistocinsa tare da ƙahoni za su busa kirarin yaƙi a kanku. Mutanen Isra’ila, kada ku yi yaƙi da Ubangiji Allah na kakanninku, gama ba za ku yi nasara ba.”
Un nu redzi, Dievs ir ar mums pašā priekšā un Viņa priesteri ar skanīgām bazūnēm, bazūnēt pret jums. Jūs, Israēla bērni nekarojat ar To Kungu, savu tēvu Dievu; jo tas jums neizdosies.
13 To, fa, Yerobowam ya aiki mayaƙa su zagaya daga baya, domin yayinda yake a gaban Yahuda, sai’yan kwanto su kasance a bayansu.
Bet Jerobeams karavīriem lika slepeni apiet apkārt, tiem uzbrukt mugurā, un tā viņi stāvēja Jūda priekšā, un tie glūnētāji viņiem mugurā.
14 Yahuda ya juya sai ya ga cewa ana yaƙe su gaba da baya. Sai suka yi kuka ga Ubangiji. Firistoci suka busa ƙahoni
Kad nu Jūda atpakaļ skatījās, redzi, tad karš tiem bija priekšā un mugurā. Un tie piesauca To Kungu, un priesteri bazūnēja ar bazūnēm.
15 mutanen Yahuda kuwa suka tā da kirarin yaƙi. Da ji kirarin yaƙi, Allah ya fatattake Yerobowam da dukan Isra’ila a gaban Abiya da Yahuda.
Un Jūda vīri kliedza. Un kad Jūda vīri tā kliedza, tad Dievs kāva Jerobeamu un visu Israēli Abijas un Jūda priekšā,
16 Isra’ilawa suka gudu a gaban Yahuda, Allah kuwa ya bashe su a hannuwansu.
Un Israēla bērni bēga Jūda priekšā, un Dievs tos deva viņu rokā,
17 Abiya da mutanensa suka kashe su sosai, har mutum dubu ɗari biyar suka mutu a cikin jarumawan Isra’ila.
Un Abija ar saviem ļaudīm tos sakāva lielā kaušanā, un no Israēla krita nokauti piecsimt tūkstoš izlasīti vīri.
18 Aka cinye mutanen Isra’ila a wannan lokaci, mutanen Yahuda kuwa suka yi nasara domin sun dogara ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
Tā Israēla bērni tanī laikā tapa pazemoti, bet Jūda bērni tapa vareni, tāpēc ka tie bija paļāvušies uz To Kungu, savu tēvu Dievu.
19 Abiya ya kori Yerobowam ya kuma ƙwace garuruwan Betel, Yeshana da Efron, tare da ƙauyukan da suke kewaye daga gare shi.
Un Abija dzinās Jerobeamam pakaļ un ieņēma viņa pilsētas: Bēteli ar viņas miestiem un Jēzanu ar viņas miestiem, un Efronu ar viņas miestiem.
20 Yerobowam bai sāke yin ƙarfi a zamanin Abiya ba. Ubangiji ya buge shi ya kuma mutu.
Un Jerobeams vairs netika pie spēka Abijas laikā, bet Tas Kungs to sita, un tas nomira.
21 Amma Abiya ya ƙara ƙarfi. Ya auri mata goma sha huɗu, ya kuma kasance da’ya’ya maza ashirin da biyu da kuma’ya’ya mata goma sha shida.
Un Abija palika spēcīgs un apņēma četrpadsmit sievas un dzemdināja divdesmit divus dēlus un sešpadsmit meitas.
22 Sauran ayyukan sauratar Abiya, abin da ya yi da abin da ya faɗa, a rubuce suke a cikin rubuce-rubucen annabi Iddo.
Un kas vēl par Abiju stāstāms, viņa ceļi un viņa vārdi, tie rakstīti pravieša Idus stāstos.

< 2 Tarihi 13 >