< 2 Tarihi 12 >

1 Bayan mulkin Rehobowam ya kahu kamar sarki ya kuma yi ƙarfi, shi da dukan Isra’ila suka yi biris da dokar Ubangiji.
Bangʼe kane Rehoboam nosegurore motegno kaka ruoth, en kaachiel gi jo-Israel duto negijwangʼo chike Jehova Nyasaye.
2 Domin sun yi rashin biyayya ga Ubangiji, saboda haka Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima a shekara ta biyar ta Sarki Rehobowam.
Nikech negiweyo rito chike Jehova Nyasaye, Shishak ruodh Misri nomonjo Jerusalem e higa mar abich mar loch Ruoth Rehoboam.
3 Da kekunan yaƙi dubu ɗaya da ɗari biyu da kuma mahayan dawakai dubu haɗe da mayaƙan Libiyawa, Sukkatawa da kuma Kushawa waɗanda suka wuce ƙidaya suka zo tare da shi daga Masar,
Nobiro gi geche lweny alufu achiel gi mia ariyo kod jolweny moidho farese alufu piero auchiel kod jolweny mangʼeny ma ok kwanre mawuotho mag jo-Libya gi jo-Suk kod Kush bende nobiro kode koa Misri,
4 ya ci biranen katanga na Yahuda har zuwa Urushalima.
mokawo miech Juda mochiel motegno mobiro nyaka Jerusalem.
5 Sai annabi Shemahiya ya zo wurin Rehobowam da kuma wajen shugabannin Yahuda waɗanda suka taru a Urushalima don tsoron Shishak, ya kuma faɗa musu, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Kun yi biris da ni; saboda haka, yanzu na bashe ku ga Shishak.’”
Eka janabi Shemaya nobiro ir Rehoboam kod jotelo mag Juda mano chokore Jerusalem nimar luoro nomakogi nikech Shishak kendo nowachonegi niya, “Ma e gima Jehova Nyasaye owacho, ‘Useweya omiyo an bende koro aweyou e lwet Shishak.’”
6 Shugabannin Isra’ila da sarki suka ƙasƙantar da kansu suka ce, “Ubangiji mai adalci ne.”
Jotend jo-Israel kod ruoth nobolore kawacho niya, “Jehova Nyasaye ni kare.”
7 Sa’ad da Ubangiji ya ga sun ƙasƙantar da kansu, sai wannan maganar Ubangiji ta zo wa Shemahiya, “Tun da yake sun ƙasƙantar da kansu, to, ba zan hallaka su ba, amma zan cece su, ba zan kwararo fushina ta hannun Shishak a kan Urushalima ba.
Kane Jehova Nyasaye oneno ni negibolore kamano, wach mar Jehova Nyasaye nobiro ne Shemaya niya, “Nikech gisebolore e nyima ok anatiekgi to abiro resogi bangʼ ndalo manok. Mirimba ok nool Jerusalem koa e lwet Shishak.
8 Duk da haka za su zama bayinsa, don su san bambanci tsakanin yin mini bauta da kuma yin wa sarakunan sauran ƙasashe bauta.”
Kata kamano ginibed e bwo lochne mondo gingʼe pogruok manie kind tiyona kod tiyone ruodhi mag pinje mamoko.”
9 Da Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima, sai ya kwashi ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan sarki. Ya kwashe kome da kome, har da garkuwoyin zinariyar da Solomon ya yi.
Kane Shishak ruodh jo-Misri omonjo Jerusalem, noyako mwandu hekalu mar Jehova Nyasaye kaachiel gi mwandu mag od ruoth. Nokawo gimoro amora kaachiel gi kuodi mag dhahabu mane Solomon ochuogo.
10 Sai sarki Rehobowam ya ƙera garkuwoyin tagulla a madadin na zinariya, ya sa su a hannun shugabannin matsara na mashigin gidan sarki.
Omiyo Ruoth Rehoboam nochwogo okumbni mag nyinyo mondo oket kar mane okawgo kendo nomiyo jotelo mag jorit mane rito rangach midonjogo e dala ruoth.
11 Duk sa’ad da sarki ya tafi haikalin Ubangiji, masu tsaron sukan tafi tare da shi, suna riƙe da garkuwoyi, daga baya kuma su mai da su a ɗakin tsaro.
E kinde moro amora mane ruoth dhi e hekalu mar Jehova Nyasaye, joritogo ne tingʼo kuodigo kendo bangʼe negidwokogi e od jorito.
12 Gama Rehobowam ya ƙasƙantar da kansa, fushin Ubangiji ya bar shi, ba a kuwa hallaka shi ƙaƙaf ba. Tabbatacce an yi’yan abubuwa masu kyau a Yahuda.
Nikech Rehoboam nobolore, mirimb Jehova Nyasaye nowuok kuome kendo ne ok otieke chutho. To bende ne nitie gik moko mabeyo Juda.
13 Sarki Rehobowam ya kafa kansa daram a Urushalima, ya kuma ci gaba a matsayin sarki. Yana da shekara arba’in da ɗaya sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha bakwai a Urushalima, birnin da Ubangiji ya zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila wanda zai sa Sunansa. Sunan mahaifiyarsa Na’ama ce, ita mutuniyar Ammon ce.
Ruoth Rehoboam nogurore motegno Jerusalem kendo nodhi nyime kaka ruoth. Ne en ja-higni piero angʼwen gachiel kane obedo ruoth kendo norito piny kuom higni apar gabiriyo ka en Jerusalem dala maduongʼ mane Jehova Nyasaye oseyiero kuom dhout jo-Israel duto mondo Nyinge obedie. Min mare ne nyinge Naama ma nyar jo-Amon.
14 Ya aikata mugunta domin bai sa zuciyarsa ga neman Ubangiji ba.
Notimo richo nikech ne ok oketo chunye mondo odwar Jehova Nyasaye.
15 Game da ayyukan mulkin Rehobowam, daga farko zuwa ƙarshe, ba a rubuce suke a tarihin Shemahiya annabi da Iddo mai gani wanda yake zancen zuriyoyi ba? Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam.
Kuom weche mag loch Rehoboam aa chakruokgi nyaka gikogi, donge ondikgi e kitap Shemaya janabi kod mar Ido janen mandiko nonro mag ji? Ne nitiere lweny ma ok rum e kind Rehoboam gi Jeroboam.
16 Rehobowam ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Abiya ɗansa kuma ya gāje shi a matsayin sarki.
Rehoboam notho kaka kwerene kendo noyike kodgi e Dala Maduongʼ mar Daudi. Abija wuode nobedo ruoth kare.

< 2 Tarihi 12 >