< 2 Tarihi 11 >

1 Sa’ad da Rehobowam ya iso Urushalima, ya tattara mayaƙa dubu ɗari takwas daga gidan Yahuda da Benyamin, don su yi yaƙi da Isra’ila su sāke mai da mulki wa Rehobowam.
Då Rehabeam kom till Jerusalem, församlade han Juda hus och BenJamin, hundradetusend, och åttatiotusend unga män, som stridsamme voro, till att strida emot Israel, att de måtte komma åter riket under Rehabeam.
2 Amma wannan maganar Ubangiji ta zo ga Shemahiya mutumin Allah.
Men Herrans ord kom till Semaja, den Guds mannen, och sade:
3 “Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon sarkin Yahuda da kuma dukan Isra’ilawan da suke a Yahuda da Benyamin,
Tala till Rehabeam, Salomos son, Juda Konung, och till hela Israel, som under Juda och BenJamin är, och säg:
4 ‘Ga abin da Ubangiji ya ce kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku. Ku tafi gida kowannenku, gama wannan yi na ne.’” Saboda haka suka yi biyayya ga maganar Ubangiji suka kuma koma daga takawa don yaƙi da Yerobowam.
Detta säger Herren: I skolen icke draga upp, ej heller strida emot edra bröder; hvar och en gånge åter hem, förty det är skedt af mig. De lydde Herrans ord, och vände igen att draga emot Jerobeam.
5 Rehobowam ya zauna a Urushalima ya kuma gina garuruwa don kāriya a cikin Yahuda.
Men Rehabeam bodde i Jerusalem, och byggde de städer fasta i Juda;
6 Betlehem, Etam, Tekowa,
Nämliga BethLehem, Etham, Thekoa,
7 Bet-Zur, Soko, Adullam,
Bethzur, Socho, Adullam,
8 Gat, Maresha, Zif,
Gath, Maresa, Siph,
9 Adorayim, Lakish, Azeka,
Adoraim, Lachis, Aseka,
10 Zora, Aiyalon da Hebron. Waɗannan su ne garuruwan katanga a cikin Yahuda da Benyamin.
Zorga, Ajalon och Hebron; hvilke voro de fastaste städer i Juda och BenJamin.
11 Ya ƙarfafa kāriyarsu ya kuma sa shugabannin mayaƙa a cikinsu, tare da tanadin abinci, man zaitun da kuma ruwan inabi.
Och han gjorde dem fasta, och satte der öfverstar in, och besörjde dem med spisning, oljo och vin.
12 Ya sa garkuwoyi da māsu a cikin dukan biranen, ya kuma sa suka zama da ƙarfi. Saboda haka Yahuda da Benyamin suka zama nasa.
Och i alla städer skaffade han sköldar och spjut, och gjorde dem ganska fasta. Och Juda och BenJamin voro under honom.
13 Firistoci da Lawiyawa daga dukan yankuna ko’ina a Isra’ila suka haɗa kai da shi.
Och gåfvo sig till honom Presterna och Leviterna utaf hela Israel, och alla deras gränsor.
14 Lawiyawa suka ma bar makiyayansu da mallakarsu, suka zo Yahuda da Urushalima domin Yerobowam da’ya’yansa maza sun ƙi su a matsayin firistocin Ubangiji.
Och de öfvergåfvo alla deras förstäder och håfvor, och kommo till Juda i Jerusalem; förty Jerobeam och hans söner fördrefvo dem, att de icke kunde bruka Herranom Presterskapet.
15 Yerobowam ya naɗa firistocinsa domin masujadan kan tudu da kuma domin gumakan nan na akuya da maraƙin da ya yi.
Men han stiktade sig Prester till höjderna, och till djeflar, och kalfvar, som han göra lät.
16 Waɗanda suke daga kowane kabilar Isra’ila waɗanda suka sa zuciya a kan neman Ubangiji, Allah na Isra’ila, suka bi Lawiyawa zuwa Urushalima don su miƙa hadayu ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
Och efter dem kommo, utaf all Israels slägter, de som sitt hjerta gåfvo till att fråga efter Herran Israels Gud, till Jerusalem, att de måtte offra Herranom sina fäders Gud;
17 Suka ƙarfafa mulkin Yahuda suka kuma goyi bayan Rehobowam ɗan Solomon shekaru uku, suna tafiya a hanyoyin Dawuda da Solomon a wannan lokaci.
Och förstärkte alltså Juda rike, och styrkte Rehabeam, Salomos son, i tre år; ty de vandrade på Davids och Salomos väg i tre år.
18 Rehobowam ya auri Mahalat,’yar Yerimot ɗan Dawuda wadda Abihayil’yar Eliyab ɗan Yesse ta haifa.
Och Rehabeam tog Mahalath, Jerimoths dotter, Davids sons, till hustru, och Abihail, Eliabs dotter, Isai sons.
19 Ta haifa masa’ya’ya maza. Yewush, Shemariya da Zaham.
Hon födde honom dessa söner: Jehus, Semaria och Saham.
20 Sa’an nan ya auri Ma’aka’yar Absalom, wadda ta haifa masa Abiya, Attai, Ziza da kuma Shelomit.
Derefter tog han Maacha, Absaloms dotter. Hon födde honom Abia, Attai, Sisa och Selomith.
21 Rehobowam ya ƙaunaci Ma’aka’yar Absalom fiye da sauran matansa da ƙwarƙwaransa. Duka-duka dai ya auri mata goma sha takwas da ƙwarƙwarai sittin, yana da’ya’ya maza ashirin da takwas da’ya’ya mata sittin.
Men Rehabeam hade Maacha, Absaloms dotter, kärare, än alla sina hustrur och frillor; ty han hade aderton hustrur, och sextio frillor, och födde åtta och tjugu söner, och sextio döttrar.
22 Rehobowam ya naɗa Abiya ɗan Ma’aka yă zama babba yerima a cikin’yan’uwansa, don dai yă naɗa shi sarki.
Och Rehabeam satte Abia, Maachas son, till ett hufvud och Första öfver hans bröder; ty han hade i sinnet göra honom till Konung.
23 Ya yi hikima, ya watsar da waɗansu’ya’yansa a dukan yankunan Yahuda da Benyamin, da kuma a dukan birane masu katanga. Ya ba su tanadi mai yawa ya kuma aurar musu mata masu yawa.
Och han växte till, och yppade sig för alla hans söner i Juda och BenJamins land, i alla fasta städer. Och han gaf dem spisning en stor hop; och han tog många hustrur.

< 2 Tarihi 11 >