< 2 Tarihi 11 >

1 Sa’ad da Rehobowam ya iso Urushalima, ya tattara mayaƙa dubu ɗari takwas daga gidan Yahuda da Benyamin, don su yi yaƙi da Isra’ila su sāke mai da mulki wa Rehobowam.
Rehoboam Jerusalem a pha navah Isarelnaw a tuk teh, a uknaeram hah Rehoboam e a kut dawk bout pha sak hanelah, Judah hoi Benjamin imthung dawk e ransa 180,000 touh a pâkhueng.
2 Amma wannan maganar Ubangiji ta zo ga Shemahiya mutumin Allah.
Hatei Cathut e tami Shimei koevah BAWIPA e lawk ka tho e teh,
3 “Faɗa wa Rehobowam ɗan Solomon sarkin Yahuda da kuma dukan Isra’ilawan da suke a Yahuda da Benyamin,
Judah ram hoi Benjamin ram dawk e Isarelnaw pueng koe,
4 ‘Ga abin da Ubangiji ya ce kada ku haura don ku yi yaƙi da’yan’uwanku. Ku tafi gida kowannenku, gama wannan yi na ne.’” Saboda haka suka yi biyayya ga maganar Ubangiji suka kuma koma daga takawa don yaƙi da Yerobowam.
BAWIPA ni hettelah a dei, na hmaunawnghanaw tuk hanelah cet hanh awh. Abuemlah nama im lah koung ban awh leih. Bangkongtetpawiteh, hete hno teh kai ni ka tâcosak e doeh, telah dei pouh atipouh. Hottelah BAWIPA ni a dei e a tarawi awh teh, Jeroboam tuk laipalah bout a ban awh.
5 Rehobowam ya zauna a Urushalima ya kuma gina garuruwa don kāriya a cikin Yahuda.
Rehoboam teh Jerusalem vah ao teh, Judah ram ring nahanelah, khopuinaw a thawng.
6 Betlehem, Etam, Tekowa,
Bethlehem, Etam, Tekoa,
7 Bet-Zur, Soko, Adullam,
Bethzur, Sokoh, Adullam,
8 Gat, Maresha, Zif,
Gath, Mareshah, Ziph,
9 Adorayim, Lakish, Azeka,
Adoraim, Lakhish, Azekah,
10 Zora, Aiyalon da Hebron. Waɗannan su ne garuruwan katanga a cikin Yahuda da Benyamin.
Zorah, Aijalon hoi Hebron khonaw a kangdue sak. Hote khonaw teh Judah ram hoi Benjamin ram dawk rapan ka tawn e khonaw doeh.
11 Ya ƙarfafa kāriyarsu ya kuma sa shugabannin mayaƙa a cikinsu, tare da tanadin abinci, man zaitun da kuma ruwan inabi.
Hete khonaw teh, kacakpounglah a tungdum awh teh, rapanim dawk ransabawinaw satui, misurtui hoi, lamvonnaw hawvah a hruek awh.
12 Ya sa garkuwoyi da māsu a cikin dukan biranen, ya kuma sa suka zama da ƙarfi. Saboda haka Yahuda da Benyamin suka zama nasa.
Kho tangkuem bahling hoi tahroenaw a hruek awh teh kacakpounge kho lah a sak. Judah ram hoi Benjamin ram teh ama koe lah a kampang sak.
13 Firistoci da Lawiyawa daga dukan yankuna ko’ina a Isra’ila suka haɗa kai da shi.
Isarel ram dawk kaawm e vaihmanaw hoi Levihnaw teh amamouh aonae koehoi ahni koe a pâtam awh.
14 Lawiyawa suka ma bar makiyayansu da mallakarsu, suka zo Yahuda da Urushalima domin Yerobowam da’ya’yansa maza sun ƙi su a matsayin firistocin Ubangiji.
Bangkongtetpawiteh, Levihnaw ni a ram hoi a onae a tâcotakhai awh teh, Judah ram Jerusalem kho lah a cei awh. Jeroboam hoi a capanaw ni BAWIPA e vaihma thaw dawk hoi a kâhat sak awh.
15 Yerobowam ya naɗa firistocinsa domin masujadan kan tudu da kuma domin gumakan nan na akuya da maraƙin da ya yi.
Hahoi, kahrai hoi sakcawp e maitotan meikaphawknaw hanelah hmuenrasang dawk vaihma thaw a tawk sak awh.
16 Waɗanda suke daga kowane kabilar Isra’ila waɗanda suka sa zuciya a kan neman Ubangiji, Allah na Isra’ila, suka bi Lawiyawa zuwa Urushalima don su miƙa hadayu ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
Isarel BAWIPA Cathut tawng hanelah a lungthin kapoenaw ni Isarel miphun kacetkhaie Levih miphunnaw e hnuk a kâbang awh teh, mintoenaw e BAWIPA Cathut koe thuengnae sak hanelah Jerusalem kho dawk a tho awh.
17 Suka ƙarfafa mulkin Yahuda suka kuma goyi bayan Rehobowam ɗan Solomon shekaru uku, suna tafiya a hanyoyin Dawuda da Solomon a wannan lokaci.
Ahnimanaw ni Judah uknaeram a tho sak awh teh, Solomon capa Rehoboam hah kum thum touh thung a caksak awh. Kum thum touh thung Devit e lamthung hoi Solomon e lamthung a dawn awh.
18 Rehobowam ya auri Mahalat,’yar Yerimot ɗan Dawuda wadda Abihayil’yar Eliyab ɗan Yesse ta haifa.
Rehoboam ni Devit capa Jerimoth e canu Mahalath hoi Jesi capa Eliab e canu Abihail hah a yu lah a la.
19 Ta haifa masa’ya’ya maza. Yewush, Shemariya da Zaham.
Capa kathum touh a khe teh, Jeush, Shemariah hoi Zaham telah min a phung.
20 Sa’an nan ya auri Ma’aka’yar Absalom, wadda ta haifa masa Abiya, Attai, Ziza da kuma Shelomit.
Hathnukkhu Absalom e canu Maakah bout a la teh, Abijah, Attai hoi Ziza a khe.
21 Rehobowam ya ƙaunaci Ma’aka’yar Absalom fiye da sauran matansa da ƙwarƙwaransa. Duka-duka dai ya auri mata goma sha takwas da ƙwarƙwarai sittin, yana da’ya’ya maza ashirin da takwas da’ya’ya mata sittin.
Rehoboam ni a yu 18 touh, ado 60 touh a la teh, ca tongpa 28 touh, napui 60 touh a khe. Absalom e canu Maakah teh alouke a yunaw hoi adonaw hlak hoe a lungpataw.
22 Rehobowam ya naɗa Abiya ɗan Ma’aka yă zama babba yerima a cikin’yan’uwansa, don dai yă naɗa shi sarki.
Rehoboam ni Maakah capa Abijah teh a hmaunawnghanaw hlakvah hoe ka talue lah a hruek. Bangkongtetpawiteh, siangpahrang lah rawi hane a ngai dawk doeh.
23 Ya yi hikima, ya watsar da waɗansu’ya’yansa a dukan yankunan Yahuda da Benyamin, da kuma a dukan birane masu katanga. Ya ba su tanadi mai yawa ya kuma aurar musu mata masu yawa.
Lungangcalah hoi kho a pouk teh, capanaw pueng hah Judah ram hoi Benjamin ram pueng dawk e rapan kaawm e khonaw dawk ao sak teh a kapek. Canei hane moikapap a hruek pouh teh, yu moikapap a tawng pouh.

< 2 Tarihi 11 >