< 2 Tarihi 10 >

1 Rehobowam ya tafi Shekem, gama dukan Isra’ilawa sun je can don su naɗa shi sarki.
Tedy odšel Roboám do Sichem; nebo tam sešel se byl všecken Izrael, aby ho ustanovili za krále.
2 Da Yerobowam ɗan Nebat ya ji wannan (a lokacin yana a Masar, inda ya gudu daga Sarki Solomon ya tafi), sai ya dawo daga Masar.
Stalo se pak, když o tom uslyšel Jeroboám syn Nebatův, jsa v Egyptě, kamž byl utekl před králem Šalomounem, navrátil se Jeroboám z Egypta.
3 Saboda haka suka aika a zo da Yerobowam, sai shi da dukan Isra’ila suka je wurin Rehobowam suka ce masa.
Nebo poslali a povolali ho. Tedy přišed Jeroboám i všecken Izrael, mluvili k Roboámovi, řkouce:
4 “Mahaifinka ya sa mana kaya masu nauyi a kanmu, amma yanzu ka sauƙaƙa mana aiki mai zafin nan da kuma kaya masu nauyin da ya sa a kanmu, mu kuwa za mu bauta maka.”
Otec tvůj stížil jho naše, protož nyní polehč služby otce svého tvrdé a břemene jeho těžkého, kteréž vložil na nás, a budeme tobě sloužiti.
5 Rehobowam ya amsa, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.” Saboda haka mutanen suka watse.
Kterýž řekl jim: Po třech dnech navraťte se ke mně. I odšel lid.
6 Sai Sarki Rehobowam ya nemi shawarar dattawan da suka yi wa mahaifinsa Solomon hidima a lokacin da yake da rai, ya tambaye suya ce, “Wace shawara za ku ba ni don in amsa wa waɗannan mutane?”
V tom radil se král Roboám s starci, kteříž stávali před Šalomounem otcem jeho, ještě za života jeho, řka: Kterak vy radíte, jakou odpověd mám dáti lidu tomu?
7 Suka amsa suka ce, “In za ka ji tausayi waɗannan mutane ka kuma gamshe su, ka kuma ba su amsar da ta dace, kullum za su zama bayinka.”
I odpověděli jemu, řkouce: Jestliže se dobrotivě ukážeš lidu tomuto a povolíš jim, a mluviti budeš přívětivě, budou služebníci tvoji po všecky dny.
8 Amma Rehobowam ya ƙi shawarar da dattawa suka ba shi ya kuma nemi shawarar matasan da suka yi girma tare, suke kuma yin masa hidima.
Ale on opustil radu starců, kterouž dali jemu, a radil se s mládenci, kteříž odrostli s ním, a stávali před ním.
9 Ya tambaye su ya ce, “Mece ce shawararku? Yaya zan amsa wa waɗannan mutanen da suke ce mini, ‘Ka sauƙaƙa nauyin da mahaifinka ya sa a kanmu’?”
A řekl jim: Co vy radíte, jakou máme dáti odpověd lidu tomuto, kteříž mluvili ke mně, řkouce: Polehč břemene, kteréž vložil otec tvůj na nás?
10 Matasan da suka yi girma tare shi suka amsa, “Faɗa wa mutanen da suke ce maka, ‘Mahaifinka ya sa kaya masu nauyi a kanmu, amma ka sauƙaƙa nauyinmu.’ Ka faɗa musu, ‘Ƙaramin yatsana ya fi ƙugun mahaifina kauri.
Jemuž odpověděli mládenci, kteříž zrostli s ním, řkouce: Takto odpovíš lidu tomu, kteříž mluvili k tobě a řekli: Otec tvůj stížil jho naše, ty pak polehč nám, takto díš jim: Nejmenší prst můj tlustší jest, nežli bedra otce mého.
11 Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.’”
Nyní tedy, otec můj těžké břímě vzložil na vás, já pak přidám břemene vašeho; otec můj trestal vás bičíky, ale já biči uzlovatými.
12 Bayan kwana uku sai Yerobowam da dukan mutane suka dawo wurin Rehobowam, yadda sarki ya ce, “Ku dawo gare ni cikin kwana uku.”
Potom přišel Jeroboám i všecken lid k Roboámovi dne třetího, jakž byl vyřkl král, řka: Navraťte se ke mně dne třetího.
13 Sarki ya amsa musu da kakkausar murya. Ya ƙi shawarar dattawan,
I odpověděl jim král tvrdě. Nebo opustil král Roboám radu starců,
14 ya kuma bi shawarar matasan ya ce, “Mahaifina ya sa muku kaya masu nauyi; zan ma sa mafi nauyi. Mahaifina ya bulale ku da bulala; zan bulale ku da kunamai.”
A mluvil k nim vedlé rady mládenců, řka: Otec můj stížil jho vaše, já pak k němu přidám; otec můj trestal vás bičíky, ale já biči uzlovatými.
15 Saboda haka sarki bai saurari mutane ba, gama wannan juyin al’amura daga Allah ne, don a cika maganar Ubangiji da ya yi ga Yerobowam ɗan Nebat ta wurin Ahiya mutumin Shilo.
A tak neuposlechl král lidu. (Příčina zajisté byla od Boha, aby naplnil Hospodin řeč svou, kterouž mluvil skrze Achiáše Silonského k Jeroboámovi synu Nebatovu.)
16 Sa’ad da Isra’ila suka ga sarki ya ƙi yă saurare su, sai suka amsa wa sarki, suka ce, “Wanda rabo muke da shi a wurin Dawuda, wanda sashe muke da shi daga ɗan Yesse? Kowa yă koma tentinsa, ya Isra’ila! Ka lura da gidanka, ya Dawuda!” Saboda haka dukan Isra’ilawa suka tafi gida.
Protož vida všecken Izrael, že by je král oslyšel, odpověděl lid králi, řkouce: Jakýž máme díl v Davidovi? Ani dědictví nemáme v synu Izai. Jeden každý k stanům svým, ó Izraeli! Nyní opatř dům svůj, Davide. Odšel tedy všecken Izrael k stanům svým,
17 Amma game da Isra’ilawan da suke zama a garuruwan Yahuda kuwa, Rehobowam ya ci gaba da yin mulki a bisansu.
Tak že nad syny Izraelskými toliko, kteříž bydlili v městech Judských, kraloval Roboám.
18 Sarki Rehobowam ya aiki Hadoram wanda yake lura da aikin dole, amma Isra’ilawa suka jajjefe shi da duwatsu har ya mutu. Sarki Rehobowam kuwa ya gaggauta ya shiga keken yaƙinsa ya gudu zuwa Urushalima.
A když poslal král Roboám Adurama, kterýž byl nad platy, uházeli ho synové Izraelští kamením až do smrti, čímž král Roboám přinucen byl, aby vsedna na vůz, utekl do Jeruzaléma.
19 Ta haka Isra’ila ya kasance cikin tawaye a kan gidan Dawuda har yă zuwa wannan rana.
A tak odstoupili synové Izraelští od domu Davidova až do dnešního dne.

< 2 Tarihi 10 >