< 1 Timoti 1 >

1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu da kuma na Yesu Kiristi begenmu,
Nne Pauli ntume jwa a Yeshu Kilishitu, kwa pinga kwabho a Nnungu Bhaatapula na a Yeshu bhali ngulupalilo yetu.
2 Zuwa ga Timoti ɗana na gaske cikin bangaskiya. Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
Ngunakunnjandishila mmwe a Timoteo mmanangu bha kweli nngulupai. Ngunakunnjujila nema na shiya na ulele, kukopoka kwa Atati a Nnungu, na a Yeshu Kilishitu Bhakulungwa bhetu.
3 Kamar yadda na gargaɗe ka sa’ad da zan je Makidoniya, ka zauna can Afisa domin ka umarci waɗansu mutane kada su koyar da ƙa’idodin ƙarya nan gaba
Ngunaapinga ntame ku Epesho, malinga shinanshondelesheye punajendaga ku Makedonia, nkupinga mwaalimbiyanje bhandunji bhaajiganyanga majiganyo ga unami,
4 ko su ba da kansu ga tatsuniyoyi da ƙididdigar asali marar iyaka. Waɗannan suna kawo faɗa a maimakon aikin Allah wanda yake ta wurin bangaskiya.
wala bhanakagulilanje ndango yangali malombolelo, na nndondonga gwa mena ga bhanyikala, gwangali mpelo, ikumbuya mitau na wala ikakwaajangutilanga bhandunji nngulupai.
5 Maƙasudin wannan umarnin dai ƙauna ce, wadda take zuwa daga zuciya mai tsabta da lamiri mai kyau da kuma sahihiyar bangaskiya.
Kwa nneyo, shitumbililwe kwa gene malajiloga, nikwaakwiyanga bhandunji bhapingananje, kwa ntima gwa mmbone, na ng'aniyo ya muntima ili ya mmbone, na ngulupai yangali ugulumba.
6 Waɗansu sun bauɗe daga waɗannan al’amura, suka koma ga maganganu marasa ma’ana.
Bhandu bhananji bhashipuganikanga ni tendebhushila malobhe gangali ga mmbone.
7 So suke su zama malaman doka, ba tare da fahimtar abin da suke faɗa ba, balle abubuwan da suke ta nacewa a kai.
Bhanapinganga kubha bhaajiganya bha malajilo ga a Musha, ikabheje bhakakugamanyanga malobhe gubhaabheleketanga, wala ibhakong'ondelanga.
8 Mun san cewa doka tana da kyau in an yi amfani da ita yadda ya kamata.
Tumumanyi kuti shalia ja a Musha ni ja mmbone, ibhaga mundu shaakagulile kwa aki.
9 Mun kuma san cewa an yi doka ba domin masu adalci ba sai dai masu tawaye, da marasa biyayya, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa tsarkaka, da masu saɓon Allah, da masu kashe iyaye maza da mata, da masu kisankai,
Ikabheje tukumbushile kuti, shalia jangabhikwa kwa ligongo lya bhandunji bhanguja, ikabhe kwa ligongo lya bhandunji bhaatendanga yangali ya mmbone, na bhakaakundanga, na bhakakwaishimiyanga a Nnungu, na bhakwetenje yambi, na bhandunji bhanyatiyanga indu ya ukonjelo pa shilambolyo, na bhandunji bhakwaabhulaganga bhaakwetenje, eu bhaabhulaganga bhobhowe bhala,
10 da masu zina da kuma da maza masu kwana da maza, ko mata masu kwana da mata, da masu cinikin bayi da masu ƙarya da kuma masu shaidar ƙarya, da kuma duk wani abin da ya saɓa wa sahihiyar koyarwa,
shalia jishibhikwa kwa ligongo lya bha labhalabha, na bhaagonana ashaayene, yani, bhanabhalume kwa bhanabhalume, na bhanabhakongwe kwa bhanabhakongwe, bhandunji bhaajibhanga bhandu, na bhandunji bha unami, na bhandunji bhaalumbilanga kwa unami, na bhaatendanga shindu shoshowe shikana malajilo ga kweli.
11 da take bisa ga bishara mai ɗaukaka ta Allah mai albarka, wadda ya danƙa mini.
Gene majiganyogo mugaabhoneka, Nngani ja Mmbone ja a Nnungu bha ukonjelo na bha mboka, jimbegwilwe nunguye.
12 Na gode wa Kiristi Yesu Ubangijinmu, wanda ya ba ni ƙarfi, saboda ya amince da ni, har ya sa ni aikinsa.
Ngunakwaatendela eja a Yeshu Kilishitu bhambele mashili ga kamula liengo lyangu. Ngunakwaatendela eja pabha bhashimona nne kuti najwaakulupalilwa, gubhang'agwile naatendele liengo lyabho,
13 Ko da yake a dā ni mai saɓo da mai tsanantawa da kuma mai rikici ne, aka nuna mini jinƙai saboda na yi haka cikin jahilci ne da kuma rashin bangaskiya.
nkali bhukala gula, natendaga kwaatukana na kwaashima, na kwaatendela nngomo. Ikabheje a Nnungu gubhamonele shiya, pabha ngakweteje ngulupai na ngashimanyaga shingutenda.
14 An zubo mini alherin Ubangijinmu a yalwace, tare da bangaskiya da ƙaunar da take cikin Kiristi Yesu.
Ikabheje Bhakulungwa bhetu bhashinkumba nema ja punda, gubhambele ngulupai na pingana, nkulundana na a Yeshu Kilishitu.
15 Ga wata magana tabbatacciya wadda ta cancanci cikakkiyar karɓa. Kiristi Yesu ya zo duniya domin ceton masu zunubi, wanda nake mafi muni a cikinsu.
Ni lilobhe lya kulupalika kaje, na linapinjikwa liposhelwe kuti, a Yeshu Kilishitu bhashinkwiya pa shilambolyo kukwaatapulanga bhakwetenje ilebho. Na nne, ni napundile kulebha punda bhowenji,
16 Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
ikabheje a Nnungu gubhamonele shiya nkupinga a Kilishitu bhalanguye kwiipililila kwabho kowe mwangu nne naaliji nankulebha kupunda bhowe, nkupinga nne mme jwa langulwa ku bhandunji bhowe, shibhajiye kwaakulupalilanga na poshela gumi gwa pitipiti. (aiōnios g166)
17 Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Kwa bhenebho bhali a Mpalume bha pitipiti, bhakawa na bhakaabhoneka, bhene bhali a Nnungu jikape, kwa bhenebho jibhe ishima, na ukonjelo pitipiti! Amina. (aiōn g165)
18 Timoti, ɗana, na ba ka wannan umarni bisa ga annabce-annabcen da aka yi a dā game da kai, domin ta wurin binsu ka iya yin yaƙi mai kyau,
Mwanangu Timoteo, ngunakupa gene malajilo gano, malinga malobhe gunabhalanjilwe bhukala na ashinkulondola bha a Nnungu. Ugatende gene malobhego gabhe shikomanilo shako nkukomana ukoto ngondo jako.
19 kana riƙe da bangaskiya da kuma lamiri mai kyau. Gama waɗansu mutane, saboda ƙin kasa kunne ga lamirinsu, suka lalatar da bangaskiyarsu.
Ukole ngulupai na ng'aniyo ya mmbone. Bhandunji bhana gubhaikanilenje ng'aniyo yabhonji, niobhiya ngulupai yabhonji.
20 Cikinsu kuwa akwai Himenayus da Alekzanda, waɗanda na miƙa ga Shaiɗan don su horo su bar yin saɓo.
Munkumbi gwabhonji bhapalinji, a Imeneyo na a Alekishanda, bhene bhunimpele Lishetani, nkupinga bhaajiganywanje bhanaatukananje a Nnungu kabhili.

< 1 Timoti 1 >