< 1 Timoti 6 >
1 Duk waɗanda suke ƙarƙashin bauta, ya kamata su ɗauki iyayengijinsu a kan sun cancanci girmamawa matuƙa, don kada a ɓata sunan Allah da kuma koyarwarmu.
Du bi wa ba gran du ba toh ba ti koh ba ni daraja, duba ti naki saboda duba na kpa inde Irji ti meme ni blabla ma na.
2 Waɗanda suke da iyayengiji masu bi, to, kada su yi musu reni domin su’yan’uwa ne. A maimako, sai ma su fi bauta musu, saboda waɗanda suke cin moriyar hidimarsu masu bi ne, ƙaunatattu ne kuma a gare su. Waɗannan su ne abubuwan da za ka koya musu ka kuma gargaɗe su.
Igran bi wa ba nei ni ba ti koh bi bangaskiya du ba na kpa ba tsir na don ba mri vayi kpaba, nakima baka ti dun ni kwazo ba tikoh waba ciriba idu bihu Irji kaunatatu ka koya di tsro ba ikpie bi yi
3 In wani yana koyarwar ƙarya bai kuma yarda da sahihiyar koyarwar Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma koyarwa ta tsoron Allah ba,
Inde ndi ri ye si bla kpie ri kan, dana kpa yeim ni tre Bachi bu Yesu Kristi, ni tre Irji.
4 yana cike da girman kai bai kuma san kome ba. Yana da mugun halin son gardama da muhawwara game da kalmomin da suke kawo kishi, rikici, maganar ƙeta, da mugayen zace-zace
Ani wur wo ni san da na to ikpie na, nakima a hei ni jayaya ni san yeiu, nitre, itre, itre bi yi ba jin hug, ni vie, ni mre, ni meme tre.
5 da yawan tankiya tsakanin mutane masu mugun hali, waɗanda aka raba su da gaskiya, suke kuma tsammani cewa bin Allah wata hanya ce ta samun kuɗi.
Ani ji rashi jintuwa, ye ni mi ndi wa ba hei ni gigla hankula, ba kaba ni jaji da ni tre di hu Irji ahi koh u ti klen, iftlft ifqa wu ka chu tu me rhu ni mi ikpie baki ifqa
6 Amma bin Allah da gamsuwa riba ce mai yawa.
Ziza'a hu Irji di ghen a kikle riba.
7 Gama ba mu zo duniya da kome ba, ba kuwa za mu fita daga cikinta da kome ba.
Nakima kina ji kpie di ye ni gbugbulu na kina iya ji kpie di rhu ni mi na.
8 In dai muna da abinci da sutura, ai, sai mu gamsu da su.
Nakima kika dagana ni biri ni kpie u' sur.
9 Mutanen da suke son yin arziki sukan fāɗi cikin jarraba, su fāɗa a tarko, suna mugayen sha’awace-sha’awace iri-iri na wauta da cutarwa, irin waɗanda suke dulmuyar da mutane, su kai ga lalacewa da hallaka.
Naki biwa ba son zama biklen, ba joku ni mi jaraba ba trako, ba joku ni mi ikpie bi meme, ni sha'awoyi bi meme, ni ko gye wa ani jin ndi hi yo ni mi lalaci ni kug.
10 Gama son kuɗi shi ne tushen kowane irin mugun abu. Waɗansu mutane, don tsananin son kuɗi, sun bauɗe daga bangaskiya suka kuma jawo wa kansu da baƙin ciki iri-iri.
Nakima son klen ahi ijah kowane meme kpie, ndi bari yadda ba wa klen, baka ikoh jaji ba ja nitu ba shijin ne gbugbuu.
11 Amma kai, mutumin Allah, ka guji duk wannan, ka kuma nemi adalci, tsoron Allah, bangaskiya, ƙauna, jimrewa da kuma hankali.
Wu ndi u Irji, na ri iri kpie baki na, hu adalci, ikon irji, aminci, ison, vu suron, ni ti kpie didi.
12 Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios )
Taku didima u' jaji, vu ivri u sise ni sei wa ba yo ye ni mi, itu wayi na shaida ni shishi ndi gbugbu'u nitu ipkie wa a didima (aiōnios )
13 Na umarce ka, a gaban Allah mai ba da rai ga kome, da kuma Kiristi Yesu wanda yayinda yake ba da shaida a gaban Buntus Bilatus ya yi kyakkyawar shaida,
Mo no u doka i ni shishi irji wa ani no vri ni kpie ba wawu'u, ni shi Almasihu Yesu, wa ahla kpie wa na didima ni Bilatus Babunti.
14 ka kiyaye wannan umarni ba tare da wani aibi ko abin zargi ba har yă bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi,
Hu doka dede du kpie u mre na hei ni mi na har ye Bachi bu Yesu Almasihu.
15 wanda Allah zai kawo a daidai lokaci, Allah, mai albarka wanda yake kaɗai Mai Mulki, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji,
Irji ni tsro yema ni dede iton ma Irji u lulu, makadacin iko. Ichu wa ani yi sarauta, Bachi bu'u mulki.
16 wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios )
Wa wu i ni kangrt ma ana kug na wa ani sun ni mi kpan, wa bana cih hi na. Ba ndi wa ani toh, ko ba hangi u' nikon a tabata ni 'u', ni iko u sisei ni sei Amin. (aiōnios )
17 Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn )
Hla ni bi kle ni mi gbugbulu i duba na zu tu na, duba na yo suron ni klen wa ana krie na, nakima baka yo suron ni Irji wa ani nota klen u jaji don kika ji dadi. (aiōn )
18 Ka umarce su su yi nagarta, su wadatu cikin ayyuka nagari, su kuma zama masu bayarwa hannu sake da kuma masu niyyar yin taimako.
Hla ni bawu duba ti nagarta, da ti klen ni du didima da ta zo ni bu wo.
19 Ta haka za su ajiye wa kansu dukiya a matsayin tushen mai ƙarfi don tsara mai zuwa, don su riƙi rai wanda yake na tabbatacce.
Naki bazi nituba harshashi u' didima, nitu ikpie wa'asi ye nibau' wa ba kpa rayuwa u kwarai.
20 Timoti, ka lura da abin da aka danƙa maka amana. Ka yi nesa da masu maganganun rashin tsoron Allah da kuma yawan mūsu da ake ƙarya, ake ce da shi ilimi,
Timotawus mla ikpie wa bana no. na cib hi ni bi tre ruru ni sen yieu ni kpie wa ani ga kpa ba, wa ba yo di ilimi u ce.
21 wanda waɗansu suka furta kuma ta yin haka suka bauɗe daga bangaskiya. Alheri yă kasance tare da ku.
Indi bari basi duh iri kpie bi yi, don duba kauce ni jaji. Naki du alheri sun ni wa Amin.