< 1 Timoti 6 >
1 Duk waɗanda suke ƙarƙashin bauta, ya kamata su ɗauki iyayengijinsu a kan sun cancanci girmamawa matuƙa, don kada a ɓata sunan Allah da kuma koyarwarmu.
Nubo buro ki bentilen bwatiyer na cangau cii a tu teluwetini ce na nubo lam neka dureke. Ciya mawo kati den Kwamaro kange merangka ko dilam.
2 Waɗanda suke da iyayengiji masu bi, to, kada su yi musu reni domin su’yan’uwa ne. A maimako, sai ma su fi bauta musu, saboda waɗanda suke cin moriyar hidimarsu masu bi ne, ƙaunatattu ne kuma a gare su. Waɗannan su ne abubuwan da za ka koya musu ka kuma gargaɗe su.
Cangabo ki teb leuwebbo nyimom Kwama ci a nung ciinen de cwekanka wori ciin yitub. Nyori ci a yok ten bwanka ceyeko. Teluwebbo cii tikan cii ti ki nangen neu nobo nyumom Kwama la cii cwi cii tiye. Kom merangi, kom tok dike buro.
3 In wani yana koyarwar ƙarya bai kuma yarda da sahihiyar koyarwar Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma koyarwa ta tsoron Allah ba,
No kange nii merang werfundo kange ki cwerke, wo ciyabokange merangka Teluwe Yecu Almaciya, No ci ciya bo kange merangka ko a bou ti ki yimbo daten bwang ka Kwama.
4 yana cike da girman kai bai kuma san kome ba. Yana da mugun halin son gardama da muhawwara game da kalmomin da suke kawo kishi, rikici, maganar ƙeta, da mugayen zace-zace
Nii co wiki cwika dorek ca nyom bo diker. Ciki nero yorbe mor kanangka kange kwobkangkador kero wo a yilam kwerkangka, kwobkangka, bitor, kwaneriyo bwir.
5 da yawan tankiya tsakanin mutane masu mugun hali, waɗanda aka raba su da gaskiya, suke kuma tsammani cewa bin Allah wata hanya ce ta samun kuɗi.
Kange bukkanka tiber nobe wuro ki bi bwiyer nere. Ciin mirang bilenke wi cii kwa tiri yim bwanka Kwama dike ciyi fiya kiyemer tiye.
6 Amma bin Allah da gamsuwa riba ce mai yawa.
Bwangka Kwama kange birum ne mor fiyaka, fiyaka ko dur.
7 Gama ba mu zo duniya da kome ba, ba kuwa za mu fita daga cikinta da kome ba.
Ba boubo ki diker mor kale wo, nyori ma ba cer ti ki diker more ce.
8 In dai muna da abinci da sutura, ai, sai mu gamsu da su.
Nyori, ti kange kulen la binen nyo.
9 Mutanen da suke son yin arziki sukan fāɗi cikin jarraba, su fāɗa a tarko, suna mugayen sha’awace-sha’awace iri-iri na wauta da cutarwa, irin waɗanda suke dulmuyar da mutane, su kai ga lalacewa da hallaka.
Nyori buro cwiti na yilam nob kiyemereu, kiyarken mor cuwaka, mor ciito. Ciiki yar morkulene kange diker nuwaka twirak wo nercereu, kange mor dike wuro gwam nobo yarken ti mor kayaka kange bware.
10 Gama son kuɗi shi ne tushen kowane irin mugun abu. Waɗansu mutane, don tsananin son kuɗi, sun bauɗe daga bangaskiya suka kuma jawo wa kansu da baƙin ciki iri-iri.
Cwi ka kiyemerek necii dotange gwam. nobo do co tiye, ciin bo lumci fiye bilenke, ciin kwer bwoci ki tai to dur.
11 Amma kai, mutumin Allah, ka guji duk wannan, ka kuma nemi adalci, tsoron Allah, bangaskiya, ƙauna, jimrewa da kuma hankali.
M o nii Kwama, cwam dike buro nin. Do yim wucakem, bwangka Kwamak, bilenke, mwerumka, kange yiber duwer.
12 Ka yi fama, kyakkyawar fama ta bangaskiya. Ka riƙi rai madawwamin nan, wanda aka kira saboda shi, sa’ad da ka yi kyakkyawar shaida a gaban shaidu masu yawa. (aiōnios )
Te kwen do ken bilenke ceu. Kom tam dume bak-nin bakeu wo cii cuwo kom cikeu, wuro dorcer ko ne warka ti nobo nin ducceu na dor dikero keneu. (aiōnios )
13 Na umarce ka, a gaban Allah mai ba da rai ga kome, da kuma Kiristi Yesu wanda yayinda yake ba da shaida a gaban Buntus Bilatus ya yi kyakkyawar shaida,
Ma nekom werfuno wuro kabum Kwamam, wo ne dume dikero nin gwamme, kange kabum Kiritti wo ne warke ken ka Buntu Bilatu.
14 ka kiyaye wannan umarni ba tare da wani aibi ko abin zargi ba har yă bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kiristi,
Na kom tam werfundo do wo manki tecanka kaka toka dikero bwir ya ciko boka Teluwe be Yecu Kiritti.
15 wanda Allah zai kawo a daidai lokaci, Allah, mai albarka wanda yake kaɗai Mai Mulki, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji,
Kwama an nung bouka ceko fiya cuwo daten neu, Kwama nii duktongka kange wo lami nyo gwame Teluwe wo ca liyar tiye.
16 wanda shi kaɗai ne marar mutuwa wanda kuma yake zaune cikin hasken da ba ya kusatuwa, wanda babu wanda ya taɓa gani ko zai iya gani. A gare shi girma da iko su tabbata har abada. Amin. (aiōnios )
Ka co wo mani bwiya bwareu, yim ka filang ko nii yanin wiye. Nii kange man wo to ce, kaka wo an to ce. Cinen dur kange bikwan do bak-ni- bake. Ati nyo. (aiōnios )
17 Ka umarci waɗanda suke da arziki a wannan duniya kada su ɗaga kai ko su sa begensu a kan dukiyar da ba ta da tabbaci, sai dai su sa begensu ga Allah, wanda yake ba mu kome a yalwace don jin daɗinmu. (aiōn )
Yi nubo ki kiyemere ciya kungde dorciir, tak ri ci a yore ner dor kiyemer ciir wori man bak-ni-bakE, nyori ci a ciya ki yo neri mor Kwama. Can nebo kiyemero ken ko wo ba nuwa luma tiye. (aiōn )
18 Ka umarce su su yi nagarta, su wadatu cikin ayyuka nagari, su kuma zama masu bayarwa hannu sake da kuma masu niyyar yin taimako.
Yi cii ci a ma dikero ken, naci fiya kiyemer mor nangene ken, na yilam ki luma neek, ri naci bilang tikanka dikerek wari.
19 Ta haka za su ajiye wa kansu dukiya a matsayin tushen mai ƙarfi don tsara mai zuwa, don su riƙi rai wanda yake na tabbatacce.
Ki wori, ci yan yo dorcero ni kwaro ken ki diker a bou tiyeu, nyori naci tam dume ken.
20 Timoti, ka lura da abin da aka danƙa maka amana. Ka yi nesa da masu maganganun rashin tsoron Allah da kuma yawan mūsu da ake ƙarya, ake ce da shi ilimi,
Timoti, tam dike ci ne neneu yora. Ciyare ker kulener kange kwaneri wo makiyanti bwiticiye wo cii cuwo ti ki cwerke kii nyomkau.
21 wanda waɗansu suka furta kuma ta yin haka suka bauɗe daga bangaskiya. Alheri yă kasance tare da ku.
Nubo kange tok dike wuro ti, nyori ciin lem fiyaka bilenke. Luma a yii kange mo.