< 1 Timoti 3 >

1 Ga wata tabbatacciyar magana. In wani ya sa zuciyarsa a kan zama mai kula da ikkilisiya, yana marmarin yin aiki mai daraja ne.
Hagi ama'i tamage naneke, iza'o mono kva manigahue hanimo'a, knare eri'zane huno erino.
2 To, dole mai kula da Ikkilisiya yă kasance marar abin zargi, mijin mace guda, mai sauƙinkai, mai kamunkai, wanda ake girmama, mai karɓan baƙi, mai iya koyarwa,
Kvama hania ne'mo'a amanahu hino, hazenke'a omneno, magoke a' anteno, mani'zama'a kva nehuno, fatgo zanke nehuno, avufa antermino nemanino, nantu antentesia vahe agampu nehuno, agra knare'za rempi huzmi ne' nemanino,
3 ba mai buguwa ba, ba mai rikici ba sai dai mai hankali, ba mai yawan faɗa ba, ba kuma mai yawan son kuɗi ba.
hanave rina neno negi oneno, hafra osuno, hagi arimpa fru nehuno, ke hakare osuno, zagogu avesinte'zana atreno.
4 Dole yă iya tafiyar da iyalinsa da kyau, yă kuma tabbata cewa’ya’yansa suna yin masa biyayya da ladabin da ya dace.
Agra knare huno naga'a kva nehuno, mofavre zaga'a zamazeri fatgo hanige'za, knare kante maniho.
5 (In mutum bai san yadda zai tafiyar da iyalinsa ba, yaya zai iya kula da ikkilisiyar Allah?)
Hu'neanagi naga'a kvagri so'e nosnimo'a, ina kna huno Anumzamofo mono' nona kegava hugahie?
6 Kada yă zama sabon tuba, in ba haka zai zama mai girman kai yă kuma fāɗa cikin irin hukuncin da ya fāɗo wa Iblis.
Menima agu'a rukrahe hu'nesnia nera, mono kva ne' manisnie hunka ame'ama hunka azeri o'otio. Agra avufa erisaga nehnigeno Sata'a ana hanifi efreno azeri traka hugahie.
7 Dole kuma yă kasance da shaida mai kyau ga waɗanda suke na waje, don kada yă zama abin kunya yă kuma fāɗa cikin tarkon Iblis.
Hagi monopi omani megi'a vahe'mo'za nege'za, knare nere nehanageno, agra havi avu'avapina uramino Sata krifufina ohegahie.
8 Haka masu hidima a cikin ikkilisiya; su ma, su zama maza da sun cancanci girmamawa, masu gaskiya, ba masu yawan shan ruwan inabi ba, ba masu kwaɗayin ƙazamar riba ba.
Dikenima manisia ne'mo'a, anahu kna huno avu'avapina fatgo huno mani'neno, tare agerura oruno, hanave tintera osuno, havi kantetira vahe'mofo zagoa e'orino,
9 Dole su riƙe asirin bangaskiya su kuma kasance da lamiri mai tsabta.
e'inara osuno ani' agu'agesare mani'neno, Anumzamofonte hanave amentintima hu'neana, azeri hampo'na hino.
10 Dole a fara gwada su tukuna; sa’an nan in ba a sami wani abin zargi game da su ba, sai su shiga aikin masu hidima.
Ana eri'zana erigahazanki hu'nenka, esera avame antenka eri'za zamige'za knare hu'zama erisagenka, dikeni eri'zana zamige'za eriho.
11 A haka kuma, dole matansu su zama matan da suka cancanci girmamawa, ba masu gulma ba, sai dai masu sauƙinkai da kuma masu aminci a cikin kome.
A'nezamimo'zanena anahu kna hu'za knare hu'za nemani'za, vahe zamefi'a ke osu'za, knare avu'ava hu'za fatgo zanke hakareza hanafina nehnage'za antahi zamigahaze.
12 Dole mai hidimar ikkilisiya yă zama mijin mace guda dole kuma yă iya tafiyar da’ya’yansa da kuma iyalinsa da kyau.
Dikenima manisimo'a magoke a' anteno, mofavre naga'a knare huno kegava negrino, noma'afi zantamine, vahe enena kegava krigahie.
13 Waɗanda suke hidima da kyau suna samar wa kansu kyakkyawan suna da kuma cikakken tabbatarwa a cikin bangaskiyarsu cikin Kiristi Yesu.
Ana dikeni eri'zama knare hu'za erisamo'za knare zamagi eneri'za, eri'za zamifina otine'za, korera osu'za Krais Jisasintera hanaveti'za zamentinti hugahaze.
14 Ko da yake ina sa zuciya zo wurinka nan ba da daɗewa ba, ina rubuta muka waɗannan umarnai domin,
Nagra ama avoma kre atrogeno kagritega viana, zaza kna omaninesake'na ko e'naku nehue.
15 in na yi jinkiri, za ka san yadda ya kamata mutane su tafiyar da halayensu a cikin jama’ar Allah, wadda take ikkilisiyar Allah rayayye, ginshiƙi da kuma tushen gaskiya.
Hianagi mago'a zamo'ma nazerinke'na omesugenka, nagrama avoma kre troana kagra kenka antahinka hu'nane, vahe'mo'za inankna hu'za Anumzamofo nagara zamagra kegava hugahaze, kasefa huno mani'nea Anumzamofo mono nonte'ma, atru re'nea anumza zafa, tamage kemofo agafa'e.
16 Ba shakka, asirin addini da girma yake. Ya bayyana cikin jiki, Ruhu ya nuna shi adali ne, mala’iku suka gan shi, aka yi wa’azinsa cikin al’ummai, aka gaskata shi a duniya, aka ɗauke shi sama cikin ɗaukaka.
Maka vahe'mota mago trimpa nehune, Anumzamofo avu'avapi tamentintima hu'zamo'a eama nehie, Kraisi'a avufa erino eama higeno, Avamu'mo fatgo avu'ava'a eriama higeno, ankero'moza kageno, Kraisi agi agenke hakare kaziga huama hazageno, miko mopane mopane vahe'mo'za zamentinti hazageno, tusi'a masanentake konariri'afi avreno mareri'ne.

< 1 Timoti 3 >