< 1 Timoti 2 >
1 Da farko dai, ina gargaɗe ku cewa a yi roƙe-roƙe, ana addu’o’i, ana yin addu’a a madadin waɗansu da kuma a yi godiya saboda kowane mutum
Ngakho kuqala kukho konke ngikhuthaza ukuthi ukunxusa, imikhuleko, ukulabhela, ukubonga kwenzelwe abantu bonke;
2 da sarakuna da dukan masu mulki, domin mu zauna lafiya, rai kuma kwance, muna bin Allah sosai a cikin natsuwa.
amakhosi, labo bonke abayiziphathamandla, ukuze sichithe impilo elokuthula lepholileyo kukho konke ukukhonza uNkulunkulu lenhlonipho;
3 Wannan yana da kyau, yakan kuma gamshi Allah Mai Cetonmu,
ngoba lokhu kuhle kuyemukeleka phambi kukaNkulunkulu uMsindisi wethu,
4 wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya.
ofuna ukuthi bonke abantu basindiswe njalo beze elwazini lweqiniso.
5 Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu,
Ngoba munye uNkulunkulu, njalo munye umlamuli phakathi kukaNkulunkulu labantu, umuntu uKristu Jesu,
6 wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci.
owazinikela yena ukuba lihlawulo labo bonke, ubufakazi ngezikhathi ezifaneleyo,
7 Don haka ne aka sa ni mai wa’azi, da manzo kuma, gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba, na kuma zama malami mai koya wa al’ummai al’amarin bangaskiya da kuma na gaskiya.
mina engamiselwa khona ukuba ngumtshumayeli lomphostoli (ngikhuluma iqiniso kuKristu, kangiqambi manga) umfundisi wabezizwe ekholweni leqinisweni.
8 Ina so maza a ko’ina su ɗaga hannuwansu masu tsarki cikin addu’a, ba tare da fushi ko faɗa ba.
Ngakho ngifisa ukuthi amadoda akhuleke kuyo yonke indawo, ephakamisa izandla ezingcwele, engelalaka lokuxabana.
9 Ina kuma so mata su lura su yi wa kansu adon da ya cancanta, da rigunan da suka dace, ba da adon kitso ko sa kayan zinariya ko lu’ulu’u ko kuma tufafi masu tsada ba,
Ngokunjalo labesifazana bazicecise ngezigqoko ezifaneleyo, lenhlonipho lokuqonda, kungabi ngenwele ezelukiweyo, kumbe igolide, kumbe amapharele, kumbe izembatho ezidulayo,
10 sai dai su yi ayyuka masu kyan da suka dace da matan da suke masu bauta wa Allah.
kodwa, okufanele abesifazana abathi bakhonza uNkulunkulu, ngemisebenzi emihle.
11 Ya kamata mace ta riƙa koyo cikin natsuwa da cikakkiyar biyayya.
Owesifazana kafunde ngokuthula ekuzithobeni konke.
12 Ban ba mace izini ta koyar ko tă yi mulki a kan namiji ba; sai dai ta zauna shiru.
Kodwa kangivumeli owesifazana ukuthi afundise, kumbe abe lamandla phezu kowesilisa, kodwa abe ekuthuleni.
13 Gama Adamu ne aka fara halitta, sa’an nan Hawwa’u.
Ngoba uAdamu wabunjwa kuqala, emva kwalokho uEva;
14 Ba kuma Adamu ne aka yaudara ba; macen ce aka yaudara ta kuma zama mai zunubi.
futhi uAdamu kakhohliswanga, kodwa owesifazana esekhohlisiwe waba sesiphambekweni,
15 Amma mata Za tă sami ceto za su sami ceto ta wurin haihuwa, in suka ci gaba cikin bangaskiya, ƙauna da kuma tsarki tare da halin sanin ya kamata.
kodwa uzasindiswa ngokuzala abantwana, uba behlala ekholweni lethandweni lebungcweleni kanye lokuqonda.