< 1 Timoti 2 >

1 Da farko dai, ina gargaɗe ku cewa a yi roƙe-roƙe, ana addu’o’i, ana yin addu’a a madadin waɗansu da kuma a yi godiya saboda kowane mutum
Jamoniyere shino Ik'o ik'iyonat mangon s'eents beyi k'onon, sagadon, koshuwotssh Ik' k'ononat udona ash jamosh k'aletwok'owe ti iziri.
2 da sarakuna da dukan masu mulki, domin mu zauna lafiya, rai kuma kwance, muna bin Allah sosai a cikin natsuwa.
Ik' shatonat sheeng amalon jisheyar jeenonat s'k err no beetwok'o jamotsere nugúsuwotsnat een een dats k'eeziru naash jamwotssh Ik'o k'onwere.
3 Wannan yana da kyau, yakan kuma gamshi Allah Mai Cetonmu,
Hanuwere noon kashitso Ik'o shinatse shengwonat bín geneúshit keewe.
4 wanda yake so dukan mutane su sami ceto su kuma zo ga sanin gaskiya.
Ik' shuno ash jamwots kasharr aronowere bo danetwok'owe.
5 Gama Allah ɗaya ne, matsakanci kuma ɗaya tsakanin Allah da mutane, shi ne kuwa Kiristi Yesu,
Ik'o ike, dagotse wotde'e Ik'onat ashon manituwonu ike, bíwere ash wottso Iyesus Krstosiye.
6 wanda ya ba da kansa fansa domin dukan mutane, shaidar da aka bayar a daidai lokaci.
Ash jamo morrotse kishosh b́ tooko beshidek't imtso bíne, hanuwere aron bí aaw man b́ bodor Ik'o kashiy fino noosh kitsit gawoniye.
7 Don haka ne aka sa ni mai wa’azi, da manzo kuma, gaskiya nake faɗa, ba ƙarya ba, na kuma zama malami mai koya wa al’ummai al’amarin bangaskiya da kuma na gaskiya.
Taa imnetiyonat aron doo shishiyosh wosheetsonat danifon wotat Ik' danaw ashuwotsok t woshe man jangoshe, han tietor ara tkeewiri bako kooratse.
8 Ina so maza a ko’ina su ɗaga hannuwansu masu tsarki cikin addu’a, ba tare da fushi ko faɗa ba.
Eshe b́ be beyoke fa'a nungshwots fayonat shit'on k'ayr bo kishi s'aynman dambaan k'aúde Ik'o bo k'onitwok'owe t geyiri.
9 Ina kuma so mata su lura su yi wa kansu adon da ya cancanta, da rigunan da suka dace, ba da adon kitso ko sa kayan zinariya ko lu’ulu’u ko kuma tufafi masu tsada ba,
Máátswotswere took s'iir wozewon wee awnts wee ink'uwon wee shawu gizon keewets tahon baatso b́woterawo jiitsonat botoko dashan detson wotts ash na'i taho tahde'ene.
10 sai dai su yi ayyuka masu kyan da suka dace da matan da suke masu bauta wa Allah.
Ik'o mangiyirwone etts máátswots k'alo boosh b́ geyit sheeng finon baatsunee.
11 Ya kamata mace ta riƙa koyo cikin natsuwa da cikakkiyar biyayya.
Máátsu s'ik etonat azazewo daniye.
12 Ban ba mace izini ta koyar ko tă yi mulki a kan namiji ba; sai dai ta zauna shiru.
Máátsu nungusho b daniyituwok'o wee nungushatse bialituwok'owa eraatse, biye s'ik eto bish geyife.
13 Gama Adamu ne aka fara halitta, sa’an nan Hawwa’u.
Shino azeetso Adamiye, ilowere azetsu Hewaniyee.
14 Ba kuma Adamu ne aka yaudara ba; macen ce aka yaudara ta kuma zama mai zunubi.
Ando ant'elcetsunat Ik'i nemo gaktsunu máátsuni bako ant'elcetso Adamiyaliye.
15 Amma mata Za tă sami ceto za su sami ceto ta wurin haihuwa, in suka ci gaba cikin bangaskiya, ƙauna da kuma tsarki tare da halin sanin ya kamata.
Ernmó máátsu amanonat shunon s'ayinonowere kup'arr biatso koton bbetkawotyal na'a shuwon kashituwaniye.

< 1 Timoti 2 >