< 1 Timoti 1 >
1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu da kuma na Yesu Kiristi begenmu,
U Paulo, Utumwa wa Yesu Kristi, alengane ne ndajizyo zya Ngolobhe watokoye ate O Yesu Kristi wali jasili wetu,
2 Zuwa ga Timoti ɗana na gaske cikin bangaskiya. Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
hwa Timotheo omwana wane welyoli hulweteshelo lwa lufuma hwa Ngolobhe o Baba no Kristi oYesu obhwa wetu.
3 Kamar yadda na gargaɗe ka sa’ad da zan je Makidoniya, ka zauna can Afisa domin ka umarci waɗansu mutane kada su koyar da ƙa’idodin ƙarya nan gaba
Nashi sanabhozyezye nanasogolaga abhale hu Makedonia, osagala hu Efeso ili aje owezye abhabhozye abhantu aje waganjefundizye enongwa ezyenje.
4 ko su ba da kansu ga tatsuniyoyi da ƙididdigar asali marar iyaka. Waɗannan suna kawo faɗa a maimakon aikin Allah wanda yake ta wurin bangaskiya.
Nantele bhaganje tejezye enongwa zye vilale ne ozoza zye shikholo zya sezili no mwisho. Ezyo zileta amabisanyo ashile awavwe ahwengwa Ngolobhe gwe lweteshelo.
5 Maƙasudin wannan umarnin dai ƙauna ce, wadda take zuwa daga zuciya mai tsabta da lamiri mai kyau da kuma sahihiyar bangaskiya.
Ilengo lye ndajizyo ezyo luganano lwalufuma humoyo aminza humwoyo ogwinza na hulweteshelo lwe lyoli.
6 Waɗansu sun bauɗe daga waɗannan al’amura, suka koma ga maganganu marasa ma’ana.
Abhantu wamo wakosile shashahanziwaga bhazileshile endijizyo ezi bhagulishiye enongwa zyabho endema ndema.
7 So suke su zama malaman doka, ba tare da fahimtar abin da suke faɗa ba, balle abubuwan da suke ta nacewa a kai.
Bhawanza aje bhabhanje waalimu bhe ndajizyo, lelo sebhawelewa habhayanga au habhasimisizya.
8 Mun san cewa doka tana da kyau in an yi amfani da ita yadda ya kamata.
ila tihwelewa aje endajizyo nyinza hwa muntu waizufumila sawasawa.
9 Mun kuma san cewa an yi doka ba domin masu adalci ba sai dai masu tawaye, da marasa biyayya, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa tsarkaka, da masu saɓon Allah, da masu kashe iyaye maza da mata, da masu kisankai,
Tehwelewa aje, endajizyo sezya bhehwelwe kwa ajili ya muntu we lyoli ila hwa bhala bhabhana na nkanye endajizyo na bhe mbibhi, abhantu bhasebhaputi abhe mbibhi, nabhasebhali no Ngolobhe nabhe mbibhi. Etungwilwe hwebho bhabhahudu ababa na maye bhabho, hwebho agoji,
10 da masu zina da kuma da maza masu kwana da maza, ko mata masu kwana da mata, da masu cinikin bayi da masu ƙarya da kuma masu shaidar ƙarya, da kuma duk wani abin da ya saɓa wa sahihiyar koyarwa,
kwa ajili yamalaya nebho awantu azinzi, nebho bhabhateka awantu nabhabhombe watumwa, sebabu yilenka, na shahidi bhilenka, na bhonti na bhonti bhabhali shingunga ne nongwa yenpiana.
11 da take bisa ga bishara mai ɗaukaka ta Allah mai albarka, wadda ya danƙa mini.
Enongwa ezi zifumilana izu lye umwamu wa Ngolobhe welusayo na ambayo hweyo bhaniminile.
12 Na gode wa Kiristi Yesu Ubangijinmu, wanda ya ba ni ƙarfi, saboda ya amince da ni, har ya sa ni aikinsa.
Ehusalifya o Yesu Kristi Ogosi wetu. Ampiye enguvu abazizye ane aje endi mwaminifu, na wambeha pambombo yanewe.
13 Ko da yake a dā ni mai saɓo da mai tsanantawa da kuma mai rikici ne, aka nuna mini jinƙai saboda na yi haka cikin jahilci ne da kuma rashin bangaskiya.
Nali muntu wemasola, watese na we wibho. Lakini ansajiye afuatanaje na bhombile bila amanye siyo senaputaga.
14 An zubo mini alherin Ubangijinmu a yalwace, tare da bangaskiya da ƙaunar da take cikin Kiristi Yesu.
Eneema ya Ngolobhe wetu imemile lwetweshelo no lwomvwano wawuli hwa Kristi oYesu.
15 Ga wata magana tabbatacciya wadda ta cancanci cikakkiyar karɓa. Kiristi Yesu ya zo duniya domin ceton masu zunubi, wanda nake mafi muni a cikinsu.
Enongwa ezi zya hwetehwe na ahwanziwa aposhelewe nabhantu whonti, aje Okristi oYesu ahenzele munsi ahwokole bhe mbibhi. Ane endi bhibhi ashile wonti.
16 Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios )
Lakini ane napewilwe ehuluma aje mhati yane ane, awande gonti, oKristi oYesu awonesezye ou vumilivu wonti. Abhombile esho nanshi omfano gwa wonti bhabhai humweteshela omwene ashilile owomi wewilawila. (aiōnios )
17 Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn )
Na esalezi omwene wasagali no umwisho, wasaga afwa, wasabhoneha, Ongolobhe mwene, ebhe heshima no umwamu wewilawila. Amina. (aiōn )
18 Timoti, ɗana, na ba ka wannan umarni bisa ga annabce-annabcen da aka yi a dā game da kai, domin ta wurin binsu ka iya yin yaƙi mai kyau,
Eweha endajizyo eli witazi lyaho Timotheo, mwana wane. Ewomba eshi alengane no kuwaa wawahepere epa kwanza elengane nawe aje obhe nawe muvitu evinza.
19 kana riƙe da bangaskiya da kuma lamiri mai kyau. Gama waɗansu mutane, saboda ƙin kasa kunne ga lamirinsu, suka lalatar da bangaskiyarsu.
Obhombe esho ili nkobhe no lweteshelo no mwoyo ogwinza bhamo bhamo wakhene ega walutezya ulweteshero.
20 Cikinsu kuwa akwai Himenayus da Alekzanda, waɗanda na miƙa ga Shaiɗan don su horo su bar yin saɓo.
Nashi shila ohemenayo no o Alekizanda ambao upiye o setano aje awafundizye bhaswilije.