< 1 Timoti 1 >

1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu da kuma na Yesu Kiristi begenmu,
Paul, Jisu Khrista laga ekjon apostle, Isor amikhan laga Tran-Korta laga hukum dwara Jisu Khrista, jun amikhan laga asha ase,
2 Zuwa ga Timoti ɗana na gaske cikin bangaskiya. Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
Timothy ke likhi ase, biswas te ami laga hosa chokra; anugraha, daya, aru shanti Baba Isor aru Jisu Khrista amikhan laga Probhu naam pora.
3 Kamar yadda na gargaɗe ka sa’ad da zan je Makidoniya, ka zauna can Afisa domin ka umarci waɗansu mutane kada su koyar da ƙa’idodin ƙarya nan gaba
Moi Macedonia te jabole homoi te apnike ki kori bole koise, etiya bhi moi etu he koi ase, Ephesus te he thaki bhi aru kunba khan ke dusra shastro nashikabo nimite hukum dibi.
4 ko su ba da kansu ga tatsuniyoyi da ƙididdigar asali marar iyaka. Waɗannan suna kawo faɗa a maimakon aikin Allah wanda yake ta wurin bangaskiya.
Aru taikhan dusra jati laga dristanto khan aru dangor khandan laga kotha khan te mon nadibi kobi, juntu kotha khan pora jhagara he ulai, aru Isor laga kaam juntu biswas pora he hoi, etu komjur hoijai.
5 Maƙasudin wannan umarnin dai ƙauna ce, wadda take zuwa daga zuciya mai tsabta da lamiri mai kyau da kuma sahihiyar bangaskiya.
Etiya hukum laga asol maksad to sapha mon laga morom, bhal bhabona, aru mojbut biswas khan ase.
6 Waɗansu sun bauɗe daga waɗannan al’amura, suka koma ga maganganu marasa ma’ana.
Kunba khan etu rasta chari kene misa-misi kotha phale ghuri jaise.
7 So suke su zama malaman doka, ba tare da fahimtar abin da suke faɗa ba, balle abubuwan da suke ta nacewa a kai.
Taikhan niyom laga hikhok khan hobole mon ase, kintu taikhan ki koi ase aru ki bujhi kene mon dangor pora etu paribo bhabi ase, taikhan eitu khan ekta bhi najane.
8 Mun san cewa doka tana da kyau in an yi amfani da ita yadda ya kamata.
Hoilebi jun niyom hisab te niyom cholai, etu niyom to bhal ase koi kene jane.
9 Mun kuma san cewa an yi doka ba domin masu adalci ba sai dai masu tawaye, da marasa biyayya, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa tsarkaka, da masu saɓon Allah, da masu kashe iyaye maza da mata, da masu kisankai,
Amikhan etu jani ase, niyom to dharmik manu nimite bonai diya nohoi, kintu, dhorom namana aru kotha namana khan nimite bonai, Isor ke najana paapi manu khan, dhorom ke bodnam aru moila kora khan, baba-ama khan ke morai diya aru manu khan ke morai diya khan nimite,
10 da masu zina da kuma da maza masu kwana da maza, ko mata masu kwana da mata, da masu cinikin bayi da masu ƙarya da kuma masu shaidar ƙarya, da kuma duk wani abin da ya saɓa wa sahihiyar koyarwa,
bebichari kora manu khan, mota-maiki biya kaam kora manu khan, manu ke nokor nisena bikiri kora khan, misa kowa khan, misa-misi kosom kora manu khan, aru utu sob juntu to biswasi manu khan ke hikai dibole nimite koi diya laga anurodh te ase.
11 da take bisa ga bishara mai ɗaukaka ta Allah mai albarka, wadda ya danƙa mini.
Etu sob kaam to asishit thaka Isor pora moike diya mohima laga susamachar ase.
12 Na gode wa Kiristi Yesu Ubangijinmu, wanda ya ba ni ƙarfi, saboda ya amince da ni, har ya sa ni aikinsa.
Moi Jisu Khrista, amikhan laga Probhu ke dhanyavad di ase, jun pora amike hokti dise, Tai moike biswas korise aru Tai laga kaam karone moike mati loise.
13 Ko da yake a dā ni mai saɓo da mai tsanantawa da kuma mai rikici ne, aka nuna mini jinƙai saboda na yi haka cikin jahilci ne da kuma rashin bangaskiya.
Age te, moi Probhu ke ninda kora manu thakise, aru buswasi khan ke bisi dukh digdar dise aru mara-mari kori thaka manu thakise, kintu ami daya paise, kele koile moi etu sob to biswas nathaka pora najani kene korise.
14 An zubo mini alherin Ubangijinmu a yalwace, tare da bangaskiya da ƙaunar da take cikin Kiristi Yesu.
Kintu amikhan laga Probhu laga anugraha moi logote bhorta dise, aru Khrista Jisu te biswas aru morom dise.
15 Ga wata magana tabbatacciya wadda ta cancanci cikakkiyar karɓa. Kiristi Yesu ya zo duniya domin ceton masu zunubi, wanda nake mafi muni a cikinsu.
Etu to hosa aru manibo laga kotha ase, Jisu Khrista paapi khan ke bacha bole ahise aru paapi khan majot te moi sob pora maha paapi ase.
16 Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios g166)
Kintu etu karone moi Isor laga daya paise, aru etu ekta kaam nimite ase, paapi manu kiman jon anonto jibon nimite biswas kori kene ahibole ase, taikhan uporte Jisu Khrista laga dhorjo thik dikhai dibo nimite ase. (aiōnios g166)
17 Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn g165)
Etiya yug upor yug laga raja, anonto thaka, suku pora dikhibo napara, ekjon he thaka Isor, ke sonman aru mohima hodai aru hodai nimite hobi. Amen. (aiōn g165)
18 Timoti, ɗana, na ba ka wannan umarni bisa ga annabce-annabcen da aka yi a dā game da kai, domin ta wurin binsu ka iya yin yaƙi mai kyau,
Apnike hukum di ase, Timothy, moi laga bacha, utu bhabobani khan hisab te juntu apuni nimite dise, titia apuni eitu khan pora ekta biswas laga lorai kori bole paribo.
19 kana riƙe da bangaskiya da kuma lamiri mai kyau. Gama waɗansu mutane, saboda ƙin kasa kunne ga lamirinsu, suka lalatar da bangaskiyarsu.
Khrista ke biswas ke dhori kene aru ekta bhal bhabona thakibi, juntu kunba manu khan chari dise aru panite taikhan laga biswas to jahaaj dubi ja nisena dubai dise.
20 Cikinsu kuwa akwai Himenayus da Alekzanda, waɗanda na miƙa ga Shaiɗan don su horo su bar yin saɓo.
Eitu khan to Hymenaeus aru Alexander ase, jun khan ke moi Saitan laga hathte di dise titia taikhan hikibo Isor naam ke ninda nakoribole.

< 1 Timoti 1 >