< 1 Timoti 1 >
1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu da kuma na Yesu Kiristi begenmu,
Mamih kah khangkung Pathen neh mamih kah ngaiuepnah Jesuh Khrih kah olpaek vanbangla Jesuh Khrih kah caeltueih Paul loh,
2 Zuwa ga Timoti ɗana na gaske cikin bangaskiya. Alheri, jinƙai da kuma salama daga Allah Uba da Kiristi Yesu Ubangijinmu, su kasance tare da kai.
tangnah dongah ka ca tak Timothy taengah kan pat. Pa Pathen neh mamih Boeipa Jesuh Khrih lamkah lungvatnah, rhennah, ngaimongnah om saeh.
3 Kamar yadda na gargaɗe ka sa’ad da zan je Makidoniya, ka zauna can Afisa domin ka umarci waɗansu mutane kada su koyar da ƙa’idodin ƙarya nan gaba
Makedonia la ka caeh vaengah Ephisa ah aka om nang te kan uen. Te daengah ni khat khat loh a thuituen tholh pawt ham khaw, cil neh aka puh rhuirhong hnatung pawt ham na uen thai eh.
4 ko su ba da kansu ga tatsuniyoyi da ƙididdigar asali marar iyaka. Waɗannan suna kawo faɗa a maimakon aikin Allah wanda yake ta wurin bangaskiya.
Te rhoek te tangnah dongah Pathen kah hnokhoemnah lakah olpungnah la lat a coeng sak.
5 Maƙasudin wannan umarnin dai ƙauna ce, wadda take zuwa daga zuciya mai tsabta da lamiri mai kyau da kuma sahihiyar bangaskiya.
Tedae oluen dongkah a cuinah tah thinko a caih lamkah lungnah, aka then mingcimnah neh hmantang kah tangnah te ni.
6 Waɗansu sun bauɗe daga waɗannan al’amura, suka koma ga maganganu marasa ma’ana.
He lamkah hlangvang tah hlihloeh tih olhongpaika la mael uh.
7 So suke su zama malaman doka, ba tare da fahimtar abin da suke faɗa ba, balle abubuwan da suke ta nacewa a kai.
Saya la om ham a ngaih uh. Tedae a thui te khaw yakming uh pawt tih ba khaw a cak sak uh moenih.
8 Mun san cewa doka tana da kyau in an yi amfani da ita yadda ya kamata.
Tedae khat khat long ni a longim la a rhoidoeng atah olkhueng tah then tila m'ming uh.
9 Mun kuma san cewa an yi doka ba domin masu adalci ba sai dai masu tawaye, da marasa biyayya, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa tsarkaka, da masu saɓon Allah, da masu kashe iyaye maza da mata, da masu kisankai,
Aka dueng ham olkhueng he khueh pawh tila m'ming. Tedae lailak rhoek neh thinthah rhoek ham, baltalh rhoek neh hlangtholh rhoek, aka cimpawt rhoek neh aka rhonging rhoek, a napa aka ngawn neh a manu aka ngawn, hlang aka ngawn,
10 da masu zina da kuma da maza masu kwana da maza, ko mata masu kwana da mata, da masu cinikin bayi da masu ƙarya da kuma masu shaidar ƙarya, da kuma duk wani abin da ya saɓa wa sahihiyar koyarwa,
Hlanghalh rhoek, uicuk rhoek, hlang aka yoi, laithae, aka basa neh aka soep thuituennah te a tloe la aka kingkalh boeih ham ni a om.
11 da take bisa ga bishara mai ɗaukaka ta Allah mai albarka, wadda ya danƙa mini.
Yoethen Pathen kah thangpomnah vanbangla tekah olthangthen te kai m'paek coeng.
12 Na gode wa Kiristi Yesu Ubangijinmu, wanda ya ba ni ƙarfi, saboda ya amince da ni, har ya sa ni aikinsa.
Kai aka thaphoh mamih kah Khrih Jesuh Boeipa taengah uemonah ka khueh. Kai he uepom la m'poek dongah bibi la ng'khueh.
13 Ko da yake a dā ni mai saɓo da mai tsanantawa da kuma mai rikici ne, aka nuna mini jinƙai saboda na yi haka cikin jahilci ne da kuma rashin bangaskiya.
Lamhma la ska soehsal tih aka hnaemtaekkung neh hnaephnapkung la ka om. Tedae hnalvalnah dongah mangvawt la ka saii oeh dongah n'rhen.
14 An zubo mini alherin Ubangijinmu a yalwace, tare da bangaskiya da ƙaunar da take cikin Kiristi Yesu.
Mamih Boeipa kah lungvatnah tah Khrih Jesuh ah tangnah, lungnah neh pawk long.
15 Ga wata magana tabbatacciya wadda ta cancanci cikakkiyar karɓa. Kiristi Yesu ya zo duniya domin ceton masu zunubi, wanda nake mafi muni a cikinsu.
Ol tah uepom neh hlang boeih kah a doe tueng la om. Te dongah ni Khrih Jesuh tah hlangtholh khang ham Diklai la ha pawk. Amih khuiah kai tah tanglue la ka om coeng.
16 Amma saboda wannan dalilin ne aka nuna mini jinƙai domin ta wurina, mafi zunubi duka, Kiristi Yesu yă iya bayyana matuƙar haƙurinsa a matsayin misali ga waɗanda za su gaskata shi su kuma sami rai madawwami. (aiōnios )
Tedae he nen he n'rhen coeng. Te daengah ni Khrih Jesuh tah thinsennah boeih neh ka khuiah a tueng lamhma eh. Amah soah tangnah ham aka cai rhoek kah dungyan hingnah ham a ninglam pakhat la om sak ham ni. (aiōnios )
17 Bari girma da ɗaukaka su tabbata har abada abadin ga Sarki madawwami, wanda ba ya mutuwa, wanda ba a ganinsa, wanda kuma shi ne kaɗai Allah! Amin. (aiōn )
Tahae ah kumhal kah Manghai, aka kuei, hmuhmueh Pathen bueng te hinyahnah neh thangpomnah kumhal kah kumhal duela om saeh. Amen. (aiōn )
18 Timoti, ɗana, na ba ka wannan umarni bisa ga annabce-annabcen da aka yi a dā game da kai, domin ta wurin binsu ka iya yin yaƙi mai kyau,
Camoe Timothy nang te he oluen he kan tloeng. Nang soah tonghma ol bangla ka lamhma sak coeng. Te daengah ni te nen te aka then vathohnah te na vathoh thai eh.
19 kana riƙe da bangaskiya da kuma lamiri mai kyau. Gama waɗansu mutane, saboda ƙin kasa kunne ga lamirinsu, suka lalatar da bangaskiyarsu.
Tangnah neh aka then mingcimnah te pom lah. Te te hlangvang loh a tueihno uh dongah tangnah sangpho a poci pauh.
20 Cikinsu kuwa akwai Himenayus da Alekzanda, waɗanda na miƙa ga Shaiɗan don su horo su bar yin saɓo.
Amih khuiah Hymenaeus neh Alexander nuen rhoi van. Amih rhoi te Satan taengah ka voeih daengah ni ueih rhoi vetih a soehsal pawt eh.