< 1 Tessalonikawa 5 >
1 To,’yan’uwa, game da lokuta da ranaku, ba ma bukata mu rubuta muku,
Asi maererano nenguva nemwaka, hama, hamufaniri kuti munyorerwe,
2 gama kun sani sarai cewa ranar Ubangiji za tă zo kamar ɓarawo da dare.
nokuti imwi mumene munoziva kwazvo kuti sembavha usiku, saizvozvo zuva raIshe rinosvika;
3 Yayinda mutane suke cewa, “Akwai salama da zaman lafiya,” hallaka za tă auko musu farat ɗaya, kamar yadda naƙuda take kama mace mai ciki, ba za su kuwa tsira ba.
nokuti pavanoti: Rugare nekugarika, pakarepo kuparadzwa kunovawira, sekurwadzwa nemimba kwemukadzi ane mimba; uye havangatongopukunyuki.
4 Amma ku,’yan’uwa, ba kwa cikin duhu da wannan rana za tă zo muku ba zato kamar ɓarawo.
Asi imwi, hama, hamusi murima, kuti zuva iro rikubatei sembavha.
5 Dukanku’ya’yan haske ne da kuma’ya’yan rana. Mu ba mutanen dare ko na duhu ba ne.
Imwi mese muri vana vechiedza nevana vemasikati; hatisi veusiku kana verima;
6 Saboda haka fa, kada mu zama kamar saura, waɗanda suke barci, sai dai mu zama masu tsaro da masu kamunkai.
naizvozvo zvino ngatirege kurara sevamwewo, asi ngatirinde, tipengenuke.
7 Gama masu barci, da dad dare suke barci, masu sha su bugu kuwa, da dad dare suke buguwa.
Nokuti vanorara vanorara usiku; nevanoraradza vanoraradza usiku.
8 Amma da yake mu na rana ne, bari mu zama masu kamunkai, sanye da bangaskiya da ƙauna kamar sulke, begen cetonmu kuma kamar hular kwano.
Asi isu tiri vemasikati, ngatipengenuke, tichipfeka chidzitiro chechifuva cherutendo nerudo; netariro yeruponeso ive ngowani.
9 Gama Allah bai naɗa mu don mu sha fushi ba, sai dai mu sami ceto ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Nokuti Mwari haana kutitemera hasha, asi kuwana ruponeso naIshe wedu Jesu Kristu,
10 Ya mutu saboda mu domin, ko muna a faɗake ko muna barci, mu kasance tare da shi.
wakatifira, kuti kana tikarinda kana kurara, tirarame pamwe naye.
11 Saboda haka ku ƙarfafa juna ku kuma gina juna, kamar dai yadda kuke yi.
Saka kurudziranai, muvakane, sezvamunoitawo.
12 To, muna roƙonku,’yan’uwa, ku girmama waɗanda suke aiki sosai a cikinku, waɗanda suke bisanku cikin Ubangiji da kuma waɗanda suke yin muku gargaɗi.
Asi tinokukumbirai, hama, kuziva vanoshanda zvine simba pakati penyu, nevanokutungamirirai muna Ishe, nekukurairai,
13 Ku riƙe su da mutunci sosai cikin ƙauna saboda aikinsu. Ku yi zaman lafiya da juna.
uye muvakudze zvikurusa murudo, nekuda kwebasa ravo. Ivai nerugare pakati penyu.
14 Muna kuma gargaɗe ku,’yan’uwa, ku gargaɗe waɗanda suke zaman banza, ku ƙarfafa masu raunanar zuciya, ku taimaki marasa ƙarfi, ku yi haƙuri da kowa.
Asi tinokukurudzirai, hama, yambirai vasina murairo, munyaradze vanopera moyo, tsigirai vasina simba, muve nemoyo murefu kune vese.
15 Ku tabbata cewa kada kowa yă rama mugunta da mugunta, sai dai kullum ku yi ƙoƙarin yin wa juna alheri da kuma dukan mutane.
Chenjerai kuti umwe arege kutsiva umwe zvakaipa nezvakaipa; asi nguva dzese teverai zvakanaka, zvese pakati penyu nekune vese.
16 Ku riƙa farin ciki kullum;
Farai nekusingaperi;
17 ku ci gaba da yin addu’a;
nyengeterai musingamiri;
18 ku yi godiya cikin kowane hali, gama wannan shi ne nufin Allah dominku cikin Kiristi Yesu.
vongai pazvinhu zvese; nokuti ichi ndicho chido chaMwari muna Kristu Jesu maererano nemwi.
19 Kada ku danne aikin Ruhu.
Musadzima Mweya;
21 amma ku gwada kome, ku riƙe abin da yake mai kyau,
idzai zvinhu zvese; mubatisise zvakanaka;
ibvai pakuonekwa kwese kwekuipa.
23 Bari Allah da kansa, Allah na salama, yă tsarkake ku sarai. Bari dukan ruhunku, ranku, da kuma jikinku su zama marar aibi a dawowar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
NaMwari werugare amene ngaakuitei vatsvene zvakazara; nemweya wenyu wese, nemoyo, nemuviri, zvichengetwe zvisina zvazvingapomerwa pakuuya kwaIshe wedu Jesu Kristu.
24 Wannan wanda ya kira ku mai aminci ne zai kuwa aikata.
Wakatendeka iye anokudanai, achazviitawo.
25 ’Yan’uwa, ku yi mana addu’a.
Hama, tinyengetererei.
26 Ku gaggai da dukan’yan’uwa da sumba mai tsarki.
Kwazisai hama dzese nekutsvoda kutsvene.
27 Na gama ku da Ubangiji ku sa a karanta wannan wasiƙa ga dukan’yan’uwa.
Ndinokupikirai naIshe, kuti tsamba iyi iverengerwe hama tsvene dzese.
28 Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ku.
Nyasha dzaIshe wedu Jesu Kristu ngadzive nemwi. Ameni.