< 1 Tessalonikawa 5 >
1 To,’yan’uwa, game da lokuta da ranaku, ba ma bukata mu rubuta muku,
Itungili, ku makani a itungo ni matungo, aluna, kutili i nsula kina kintu kihi ki kilisigwe kitalanyu.
2 gama kun sani sarai cewa ranar Ubangiji za tă zo kamar ɓarawo da dare.
Ku nsoko u nyenye akola mulingile ku tai tai ni yakina luhiku nula Mukulu lupembilye anga u mii nuipembyaa utiku.
3 Yayinda mutane suke cewa, “Akwai salama da zaman lafiya,” hallaka za tă auko musu farat ɗaya, kamar yadda naƙuda take kama mace mai ciki, ba za su kuwa tsira ba.
Apo ni itambula ikoli, “Ulyuuku nu upanga”, papo u ubipigwa wiazila ki mpumpugiili. Ingi anga u utugi nui muhangaa unyinya ni mulito. Shanga ikahuga ku nzila ihi.
4 Amma ku,’yan’uwa, ba kwa cikin duhu da wannan rana za tă zo muku ba zato kamar ɓarawo.
Kuiti unyenye, aluna mikutili mu kiti ga nu luhiku ulo lu muziile anga mii.
5 Dukanku’ya’yan haske ne da kuma’ya’yan rana. Mu ba mutanen dare ko na duhu ba ne.
Ku ndogoelyo unyenye mihi ingi mi ana a welu hangi ana a mung'wi. uSese shanga ki ana a utiku ang'wi mukiti.
6 Saboda haka fa, kada mu zama kamar saura, waɗanda suke barci, sai dai mu zama masu tsaro da masu kamunkai.
Iti gwa, kuleke kulala anga auya ni ilala. Ila kelye nu kutula kiahugu.
7 Gama masu barci, da dad dare suke barci, masu sha su bugu kuwa, da dad dare suke buguwa.
Ku nsoko ni ilala, ilala utiku ni enso ni igala, igala utiku.
8 Amma da yake mu na rana ne, bari mu zama masu kamunkai, sanye da bangaskiya da ƙauna kamar sulke, begen cetonmu kuma kamar hular kwano.
Ku nsoko usese ingi ana a mung'wi, kutule ahugu. Kutugale i ngula a uhuiili nu ulowa, ni nkompila a shuma, niiza kuku kuuulu nua ugunwa nu itungo nili pembilye.
9 Gama Allah bai naɗa mu don mu sha fushi ba, sai dai mu sami ceto ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Ku nsoko Itungo shanga ai ukuholanilye u ng'wandyo ku nsoko a ikuo, ila ku kulije ugunwa kunzila a Mukulu uYesu Kristo.
10 Ya mutu saboda mu domin, ko muna a faɗake ko muna barci, mu kasance tare da shi.
uNg'wenso yuyo nai ukushiie iti kina, anga kutulle miho ang'wi kulae, kuikie palung'wi nu ng'wenso.
11 Saboda haka ku ƙarfafa juna ku kuma gina juna, kamar dai yadda kuke yi.
Ku lulo, ipoeelyi nu kizenga nyenye ku nyenye, anga niiza yakondile mitumaa.
12 To, muna roƙonku,’yan’uwa, ku girmama waɗanda suke aiki sosai a cikinku, waɗanda suke bisanku cikin Ubangiji da kuma waɗanda suke yin muku gargaɗi.
Aluna, ku umulompa mualinge awo ni itumilwa mukati anyu ni awo niamoli migulya anyu ku Mukulu ni awo ni imusija.
13 Ku riƙe su da mutunci sosai cikin ƙauna saboda aikinsu. Ku yi zaman lafiya da juna.
Ku umulompa mualinge ga nu kuinkiilya u ukulu ku ulowa ku nsoko a mulimo nuao. Mutule nu ulyuuku mu kati anyu unyenye akola.
14 Muna kuma gargaɗe ku,’yan’uwa, ku gargaɗe waɗanda suke zaman banza, ku ƙarfafa masu raunanar zuciya, ku taimaki marasa ƙarfi, ku yi haƙuri da kowa.
Ku umusinja, aluna: muahugule nishanga alongoe mu lugendo, akinyili nia humilwe u ukata. A ailyi ni anyeku, hangi mutule agimya ku ihi
15 Ku tabbata cewa kada kowa yă rama mugunta da mugunta, sai dai kullum ku yi ƙoƙarin yin wa juna alheri da kuma dukan mutane.
Gozeeli waleke kutula umoli wihi nui susha u ubi ku ubi ku muntu wihi. Badala akwe, itumi nimakende ku kila ung'wi anyu nu ku antu ihi.
16 Ku riƙa farin ciki kullum;
Iloeelyi mahiku ihi.
17 ku ci gaba da yin addu’a;
Lompi shanga kupikiila impelo.
18 ku yi godiya cikin kowane hali, gama wannan shi ne nufin Allah dominku cikin Kiristi Yesu.
Mulumbiilyi Itunda ku kila ikani, kunsoko uwo wuwo ulowa nuang'wa Itunda kitalanyu mung'wa Yesu Kristo.
19 Kada ku danne aikin Ruhu.
Leki kumuhumyi uwai u Ng'wau Ng'welu.
Leki ku umeli u unyakidagu.
21 amma ku gwada kome, ku riƙe abin da yake mai kyau,
Magemi i makani ihi. miliambe ni ikende.
Ihuji ni kila wigeeleki nua ubi.
23 Bari Allah da kansa, Allah na salama, yă tsarkake ku sarai. Bari dukan ruhunku, ranku, da kuma jikinku su zama marar aibi a dawowar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Itunda nua ulyuuku amukondaniilye mu welu. Nkolo, umi nua muili i ikwe kutili utumuli mu upembyi nuake uMukulu nuitu uYesu Kristo.
24 Wannan wanda ya kira ku mai aminci ne zai kuwa aikata.
uNg'wenso nai umitangile ingi ng'welu, nu ng'wenso yuyo munya kituma.
25 ’Yan’uwa, ku yi mana addu’a.
Anyandugu, kulompeeli.
26 Ku gaggai da dukan’yan’uwa da sumba mai tsarki.
Alamushi i aluna ihi ku ulungili nu welu.
27 Na gama ku da Ubangiji ku sa a karanta wannan wasiƙa ga dukan’yan’uwa.
Kumusinja mu Mukulu kina ibada ili lisong'we ku aluna ihi.
28 Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ku.
Ukende nua Mukulu itu uYesu Kristo utule palung'wi nu nyenye.