< 1 Tessalonikawa 4 >
1 A ƙarshe,’yan’uwa, mun umarce ku yadda za ku yi rayuwa domin ku gamshi Allah, kamar yadda kuke yi. Yanzu muna roƙonku muna kuma gargaɗe ku a cikin Ubangiji Yesu ku yi haka sau da sau.
Saa bede vi eder i øvrigt, Brødre! og formane eder i den Herre Jesus, at som I jo have lært af os, hvorledes I bør vandre og behage Gud, saaledes som I jo ogsaa gøre, at I saaledes maa gøre end yderligere Fremgang.
2 Gama kun san umarnan da muka ba ku ta wurin ikon Ubangiji Yesu.
I vide jo, hvilke Bud vi gave eder ved den Herre Jesus.
3 Nufin Allah ne a tsarkake ku, cewa ku guje wa fasikanci;
Thi dette er Guds Villie, eders Helliggørelse, at I afholde eder fra Utugt;
4 don kowannenku yă koya yadda zai ƙame kansa a hanyar da take mai tsarki, mai mutunci kuma,
at hver af eder veed at vinde sig sin egen Hustru i Hellighed og Ære,
5 ba cikin muguwar sha’awa kamar ta marasa bangaskiya, waɗanda ba su san Allah ba;
ikke i Begærings Brynde som Hedningerne, der ikke kende Gud;
6 cikin wannan al’amari kuwa kada wani yă yi wa ɗan’uwansa laifi ko yă cuce shi. Ubangiji zai hukunta mutane saboda dukan irin waɗannan zunubai, kamar yadda muka riga muka gaya muku, muka kuma yi muku gargaɗi.
at ingen foruretter og bedrager sin Broder i nogen Sag; thi Herren er en Hævner over alt dette, som vi ogsaa før have sagt og vidnet for eder.
7 Gama Allah bai kira mu ga zaman marasa tsarki ba, sai dai ga zaman tsarki.
Thi Gud kaldte os ikke til Urenhed, men til Helliggørelse.
8 Saboda haka, duk wanda ya ƙi wannan umarni ba mutum ne ya ƙi ba sai ko Allah, wanda ya ba ku Ruhunsa Mai Tsarki.
Derfor altsaa, den, som foragter dette, han foragter ikke et Menneske, men Gud, som ogsaa giver sin Helligaand til eder.
9 Yanzu kuwa game da ƙaunar’yan’uwa, ba ma bukata mu rubuta muku, gama ku kanku Allah ya riga ya koya muku ku ƙaunaci juna.
Men om Broderkærligheden have I ikke nødig, at jeg skal skrive eder til; thi I ere selv oplærte af Gud til at elske hverandre;
10 Gaskiyar kuwa ita ce, kuna ƙaunar dukan’yan’uwa ko’ina a Makidoniya. Duk da haka muna ƙara gargaɗe ku,’yan’uwa, ku yi haka sau da sau.
det gøre I jo ogsaa imod alle Brødrene i hele Makedonien; men vi formane eder, Brødre! til yderligere Fremgang
11 Ku mai da wannan burinku na yi natsattsiyar rayuwa, kuna mai da hankali ga sha’anin da yake gabanku, kuna kuma yin aiki da hannuwanku, kamar dai yadda muka gaya muku,
og til at sætte en Ære i at leve stille og varetage hver sit og arbejde med eders Hænder, saaledes som vi bøde eder,
12 don rayuwanku ta kullum ta zama da mutunci ga waɗanda suke na waje don kuma kada ku dogara a kan kowa.
for at I kunne vandre sømmeligt over for dem, som ere udenfor, og for ikke at trænge til nogen.
13 ’Yan’uwa, ba ma so ku kasance cikin jahilci game da waɗanda suka yi barci, ko kuwa ku yi baƙin ciki kamar sauran mutanen da ba su da bege.
Men vi ville ikke, Brødre! at I skulle være uvidende med Hensyn til dem, som sove hen, for at I ikke skulle sørge som de andre, der ikke have Haab.
14 Mun gaskata cewa Yesu ya mutu ya tashi kuma daga matattu, ta haka muka gaskata cewa Allah zai kawo waɗanda suka yi barci a cikinsa tare da Yesu.
Thi naar vi tro, at Jesus er død og opstanden, da skal ogsaa Gud ligesaa ved Jesus føre de hensovede frem med ham.
15 Bisa ga maganar Ubangiji kansa, muna gaya muku cewa mu da muke raye har yanzu, waɗanda aka bari har dawowar Ubangiji, tabbatacce ba za mu riga waɗanda suka yi barci tashi ba.
Thi dette sige vi eder med Herrens Ord, at vi levende, som blive tilbage til Herrens Tilkommelse, vi skulle ingenlunde komme forud for de hensovede.
16 Gama Ubangiji kansa zai sauko daga sama, da umarni mai ƙarfi, da muryar babban mala’ika da kuma busar ƙahon Allah, waɗanda suka mutu kuwa cikin Kiristi za su tashi da farko.
Thi Herren selv skal stige ned fra Himmelen med et Tilraab, med Overengels Røst og med Guds Basun, og de døde i Kristus skulle opstaa først;
17 Bayan haka, mu da muke da rai da aka bari, za a ɗauke mu tare da su a cikin gizagizai don mu sadu da Ubangiji a sararin sama. Ta haka za mu kasance tare da Ubangiji har abada.
derefter skulle vi levende, som blive tilbage, bortrykkes tillige med dem i Skyer til at møde Herren i Luften; og saa skulle vi altid være sammen med Herren.
18 Saboda haka ku ƙarfafa juna da waɗannan kalmomi.
Saa trøster hverandre med disse Ord!