< 1 Tessalonikawa 3 >

1 Saboda haka da muka kāsa daurewa, sai muka ga ya fi kyau a bar mu a Atens mu kaɗai.
Acunüng, am khamei khawh ti u ngü se, Aten mlüha mät däk ve hüt vaia kami ngtünkie ni.
2 Muka aiki Timoti, wanda yake ɗan’uwanmu da kuma abokin aikin Allah a cikin yaɗa bisharar Kiristi, don yă gina ku yă kuma ƙarfafa ku cikin bangaskiyarku,
Pamhnama phäh keimi am atänga Khritawa mawng Thangkdaw sangki kami na Timoti kami tüih law. Ani naw ngjuktha ning jah pe lü nami jumeinak ning jah kuei se,
3 don kada kowa yă raunana ta wurin waɗannan gwaje-gwajen. Kun sani sarai cewa an ƙaddara mu don waɗannan.
acunüng, ahina mkhuimkhanakea phäh u pi hnu da käh nghlat be khaia, acuna ngkhaw mkhuimkhanake cun mi phäha Pamhnama hlüei ni ti namimät naw nami ksingki.
4 Gaskiyar ita ce, sa’ad da muke tare da ku, mun sha gaya muku cewa za a tsananta mana. Haka kuwa ya faru, kamar dai yadda kuka sani.
Nami hlawnga kami ve üng, khuikhanak mi khamei khai ti lü kami ning jah mtheh. Acukba kunga pha lawki, acun cun nami ksingki.
5 Saboda wannan, sa’ad da ban iya jimrewa ba, sai na aika domin in sami labarin bangaskiyarku, da fata kada yă zama mai jarraban nan ya riga ya jarrabce ku, ƙoƙarinmu kuma yă zama banza.
Khawyam naw ning jah hlawhlep se, kami khüikhawmnak alapa a thawn vai naw na ähei se, am khamei khawh ti lü Timoti hin nami jumeinak ning jah ksing khaia ka tüih law ni.
6 Amma ga shi yanzu Timoti ya dawo mana daga wurinku ya kuma kawo labari mai daɗi game da bangaskiyarku da kuma ƙaunarku. Ya faɗa mana yadda kullum kuke da tunani mai kyau a kanmu, yadda kuke marmari ku gan mu, kamar dai yadda mu ma muke marmari mu gan ku.
Atuh ta Timoti nami vei üngka naw law be ve. Nami jumeinak ja nami mhläkphyanaka thang jah mtheh lawki. Keimi naw aktäa kami ning jah hmuh hlüa kba aktäa nami jah hmuh hlüa mawng pi jah mtheh lawki.
7 Saboda haka’yan’uwa, cikin dukan damuwarmu da tsananinmu an ƙarfafa mu game da ku saboda bangaskiyarku.
Acunakyase, benae aw, mpyenkse lü khuikhanak mjüküm kami khamei kyaw üngpi, nami jumeinak naw jah doeisak ve.
8 Gama yanzu tabbatacce muna da rai, da yake kuna nan tsaye daram a cikin Ubangiji.
Bawipa üng nami ngkhängceka kcün üng keimi naw xünnak yah ve ung.
9 Wace irin godiya ce za mu yi wa Allah saboda ku a kan dukan farin cikin da muke da shi a gaban Allahnmu ta dalilinku?
Atuh ta, nangmia phäh mi Pamhnam je na ve ung. Nangmi üng jekyainak kami taka phäh, a hmai maa jenak mtheh ve ung.
10 Dare da rana muna addu’a da himma domin mu sāke ganinku, mu kuma ba ku abin da kuka rasa a bangaskiyarku.
Akhyang puma mi nghmuh lü nami jumeinak üng hlü hamki akümcei law vaia, amhnüp amthana mlung kcang am kami ktaiyüki.
11 Yanzu bari Allahnmu da Ubanmu kansa da kuma Ubangijinmu Yesu yă shirya mana hanya mu zo wurinku.
Mi Pamhnam ja mi Pa amät, ja mi Bawipa Jesuh naw nami veia kami lawnak thei vaia lam pyang se.
12 Ubangiji yă sa ƙaunarku ta ƙaru ta kuma yalwata ga juna da kuma ga kowa, kamar yadda tamu take muku.
Keimia mhläkphyanak a dämduha kba, mat ja mat nami mhläkphyanak ja khyang naküt nami mhläkphyanak hin dämduh law bawkbawk khaia Bawipa naw pyang se.
13 Bari yă ƙarfafa zukatanku har ku zama marasa aibi da kuma tsarkaka a gaban Allahnmu da Ubanmu sa’ad da Ubangijimmu Yesu ya dawo tare da dukan tsarkakansa.
Acukba ani naw ning jah kyansaisak khai. A khankhawngsäe am atänga mi Bawipa Jesuh a kyum law be üng, mi Pamhnam ja mi Paa maa ngcingcaihnak ja kümbenak am nami ve khai.

< 1 Tessalonikawa 3 >