< 1 Sama’ila 8 >
1 Da Sama’ila ya tsufa, sai ya naɗa’ya’yansa maza su zama alƙalan Isra’ila.
Şamuel q'əs qıxhamee, dixbışike İzrailis haakimar haa'a.
2 Sunan ɗansa na fari Yowel, na biyu kuwa Abiya. Suka yi alƙalanci a Beyersheba.
Mang'une ts'erriyne duxayn do Yoel, q'ör'esıng'unud Aviya ıxha. Manbışe Beer-Şevee haakimiyvalla haa'a vuxha.
3 Amma’ya’yansa ba su bi hanyar mahaifinsu ba. Suka mai da hankalinsu ga neman kuɗi da cin hanci, suna kuma danne gaskiya.
Dixbı dekkıne yəqqı'n avayk'an deş. Manbı haramne pılıqab qihna gyabak'a, ruşvatbı alyaat'a, qotkuda deşin q'aralybı hele ıxha.
4 Sai dukan shugabannin Isra’ila suka taru suka zo wurin Sama’ila a Rama.
Gırgın İzrailin ağsaqqalar Ramayeeqa sabı, Şamuelyne k'anyaqa abı,
5 Suka ce masa, “Ka tsufa,’ya’yanka kuma ba sa bin hanyarka, saboda haka sai ka naɗa sarkin da zai bi da mu kamar yadda sauran ƙasashe suke da su.”
mang'uk'le eyhen: – Ğu q'əs qıxha, yiğın dixbımee yiğne yəqqı'n əlyhəə deş. Həşdeme menne milletbışika nəxürnayiy, şasdar həməxürna sa paççah gixhxhe. Şas xəbvalla hee'ecen.
6 Amma Sama’ila bai ji daɗi sa’ad da suka ce, “Ka ba mu sarki da zai bi da mu.” Sai ya yi addu’a ga Ubangiji.
Manbışe: «Şasdar sa paççah gixhxhe, mang'vee şas xəbvalla hee'ecenva» uvhuyng'a, Şamuelis manbışe uvhuyn ıkkiykan deş. Mang'vee Rəbbis düə haa'a.
7 Ubangiji kuwa ya ce masa, “Ka saurari dukan maganganun da mutanen suke gaya maka. Ai, ba kai ba ne suka ƙi, ni ne suka ƙi in zama sarkinsu.
Rəbbee Şamuelik'le eyhen: – Milletın eyhene gırgınçil k'ırı alixhxhe. Manbışe ğu deş, Zı əq'əna qa'a. Manbışis Zı cona Paççah ıxha ıkkan deş.
8 Haka suka yi daga tun daga ranar da na fitar da su daga Masar har zuwa yau, suka ƙi ni, suka bauta wa waɗansu alloli, haka ma suke yi maka.
Zı manbı Misirğançe qığav'uyne yiğıle, g'iyniyne yiğılqamee manbışe menne allahaaşis ı'bəədatbı hı'ı. Məxüb manbı Zake əq'əna qeepxha. Zak hı'iyn kar, manbışe həşded vak ha'a.
9 Yanzu ka saurare su amma ka yi musu kashedi sosai, ka sa su san abin da sarkin da zai bi da su zai yi.”
Ğu manbışe eyhençil k'ırı alixhxhıyle qiyğa, ğu manbışilqa yugda hixhar he'e, cos xəbvalla haa'asde paççahee xəbvalla nəxübiy haa'as.
10 Sama’ila kuwa ya ce wa mutanen da suke roƙo yă naɗa musu sarki dukan abin da Ubangiji ya faɗa.
Şamuelee cuke paççah heqqane milletılqa, Rəbbee uvhuyn cuvab hixhar ha'an.
11 Ya ce musu, “Ga abin da sarkin da zai yi mulkinku zai yi. Zai kwashe’ya’yanku yă sa su yi aiki da kekunan yaƙi da dawakansa, waɗansu za su riƙa gudu a gaban keken yaƙinsa.
Mang'vee eyhen: – Şos xəbvalla haa'asde paççahee, xəbvalla inəxüb haa'as: mang'vee vuşun dixbı sav'u, quvkeesınbı. Dəv'əyne daşk'abışiliy balkanaaşil cus g'ullux haa'as alivkas. Manbıb mang'une daşk'abışde ögee g'adaaxvanas.
12 Zai sa waɗansu su zama shugabannin mutum dubu-dubu da kuma na hamsin-hamsin. Waɗansu za su yi masa noma da girbi. Waɗansu za su ƙera masa makaman yaƙi da kayayyaki don keken yaƙinsa.
Manbışde sanbışike aazırıng'us, sanbışikeb xhots'aling'us ç'ak'ınbı haa'as. Mansanbıb cun cigabı ezas, şagav sa'as g'axuvles. Avxuynbışisqad silahiy dəv'əyne daşk'abışis kara'alesın karbı ha'as alikkas.
13 Zai sa’ya’yanku mata yin aikin turare da dafe-dafe da kuma toye-toye.
Mang'vee vuşun yişba ətirbıyiy otxhuniybı ha'as, gıneybı qecesva vukkees.
14 Zai karɓi gonakinku mafi kyau da gonakin inabinku da gonakin zaitunku yă ba wa ma’aikatansa.
Mang'vee vuşun inekke yugun çolbıyiy t'ımıllığbı, zeytunun bağbı xılençe g'ayşu, cune insanaaşis heles.
15 Zai kuma karɓi zakan hatsinku da na inabinku yă ba shugabannin fadarsa da sauran masu hidimarsa.
Mang'vee vuşde sukukeyiy t'ımılike yits'ıb'esda pay alyapt'ı, məmuraaşisiy cune insanaaşis hevles.
16 Zai ƙwace bayinku maza da mata, da shanunku, da jakunanku mafi kyau domin su yi masa aiki.
Vuşun g'ular – adamer, yadar – vuşun mek'vunbı, vuşun əməlerıd çikana mang'vee cus alyaat'as.
17 Zai karɓi zakan dabbobinku, ku kanku za ku zama bayinsa.
Vuşde vəq'əbışda yits'ıb'esda pay mang'vee cus alyapt'as, şunab mang'un nukarar vuxhes.
18 Sa’ad da ranar ta zo, za ku yi kuka ku nemi a fishe ku daga sarkin da kuka zaɓa, Ubangiji kuwa ba zai ji ku ba.”
Yiğ qalesın, şu g'əyxı'yne paççahne xıleençe, Allahılqa şucad xıleppı aaqas, Mang'vee şu g'attivxhan hee'ecenva. Rəbbeemee mane gahıl şos cuvab qeles deş.
19 Amma mutanen suka ƙi jin Sama’ila, sai suka ce, “A’a, mu dai, muna son sarki yă bi da mu.”
Milletısmee, Şamuelyne cuvabıl k'ırı alixhxhes diykkın, eyhen: – De'eş, şal oğa paççah ıxha şas ıkkan.
20 Ta haka za mu zama kamar sauran ƙasashe, mu kasance da sarkin da zai bi da mu, yă tafi tare da mu zuwa yaƙe-yaƙe.
Havaasre menne milletbışis nəxübiy, şasıb paççahee xəbvalla hee'ecen. Dəv'ə gipxhımeeyib, yişde ögee hooracen.
21 Da Sama’ila ya ji duk maganganun da mutanen suka faɗa, sai ya mayar wa Ubangiji.
Milletın eyhen gırgın yik'el aqqı, qiyğale man Şamuelee Rəbbis yuşan ha'a.
22 Ubangiji kuwa ya ce, “Ka saurare su, ka naɗa masu sarki.” Sa’an nan Sama’ila ya ce wa mutanen Isra’ila, “Kowa yă koma garinsa.”
Rəbbee Şamuelik'le eyhen: – Manbışe eyhençil k'ırı alixhxhı, manbışis sa paççah gixhxhe. Manke Şamuelee İzrailybışik'le «Gırgınbı vuşde şaharbışeeqa savk'leva» eyhe.