< 1 Sama’ila 8 >

1 Da Sama’ila ya tsufa, sai ya naɗa’ya’yansa maza su zama alƙalan Isra’ila.
Samuel a matawng toung dawkvah a capanaw hah Isarelnaw lawkcengkung lah ao sak.
2 Sunan ɗansa na fari Yowel, na biyu kuwa Abiya. Suka yi alƙalanci a Beyersheba.
A capa camin e min teh Joel doeh. Apa hni e a capa teh Abijah Beersheba kho dawk lawkceng bawi lah ao.
3 Amma’ya’yansa ba su bi hanyar mahaifinsu ba. Suka mai da hankalinsu ga neman kuɗi da cin hanci, suna kuma danne gaskiya.
Hateiteh a capanaw ni a lamthung patetlah dawn awh hoeh. Ahnimouh teh tangka e hnuk a kâbang awh teh lam a phen awh. Tadawnghno a ca awh teh lawkngai awh hoeh.
4 Sai dukan shugabannin Isra’ila suka taru suka zo wurin Sama’ila a Rama.
Hatdawkvah, Isarel kacuenaw a kamkhueng awh teh Ramah kho vah kaawm e Samuel koe a cei awh.
5 Suka ce masa, “Ka tsufa,’ya’yanka kuma ba sa bin hanyarka, saboda haka sai ka naɗa sarkin da zai bi da mu kamar yadda sauran ƙasashe suke da su.”
Ahni koe na matawng poung toe. Na capanaw ni hai na lamthung dawn awh hoeh toe. Jentelnaw patetlah kaimae lathueng siangpahrang na poe leih telah a dei awh.
6 Amma Sama’ila bai ji daɗi sa’ad da suka ce, “Ka ba mu sarki da zai bi da mu.” Sai ya yi addu’a ga Ubangiji.
Kaimanaw lawkkaceng hane siangpahrang na poe leih atipouh e ni Samuel a lunghawi sak hoeh. Hatdawkvah, BAWIPA koe a ratoum.
7 Ubangiji kuwa ya ce masa, “Ka saurari dukan maganganun da mutanen suke gaya maka. Ai, ba kai ba ne suka ƙi, ni ne suka ƙi in zama sarkinsu.
Hattoteh BAWIPA ni Samuel koe taminaw ni nang koe a dei e lawk thai pouh. Bangkongtetpawiteh, nang hah na pahnawt awh hoeh. Kai hai ahnimanaw ukkung lah o hoeh nahan kai doeh na pahnawt awh toe.
8 Haka suka yi daga tun daga ranar da na fitar da su daga Masar har zuwa yau, suka ƙi ni, suka bauta wa waɗansu alloli, haka ma suke yi maka.
Izip ram hoi ka tâcokhai hnin hoi sahnin totouh, kai na pahnawt awh teh alouke cathutnaw hah a bawk awh toe. Kaie lathueng a tawksak awh e patetlah nange lathueng hai a sak awh toe.
9 Yanzu ka saurare su amma ka yi musu kashedi sosai, ka sa su san abin da sarkin da zai bi da su zai yi.”
Hatdawkvah, ahnimae lawkngai pouh haw. Hatei kâhruetcuetnae poe nateh ahnimanaw ka uk e siangpahrang e nuencang hah hmawt sak loe telah atipouh.
10 Sama’ila kuwa ya ce wa mutanen da suke roƙo yă naɗa musu sarki dukan abin da Ubangiji ya faɗa.
Samuel ni BAWIPA e a lawknaw hah, siangpahrang kahetnaw koe bout a dei pouh.
11 Ya ce musu, “Ga abin da sarkin da zai yi mulkinku zai yi. Zai kwashe’ya’yanku yă sa su yi aiki da kekunan yaƙi da dawakansa, waɗansu za su riƙa gudu a gaban keken yaƙinsa.
Nangmae lathueng kaukkung hane siangpahrang o ang teh, het hah doeh. Na capanaw a la vaiteh, amae leng, ranglengnaw, marangransanaw thaw na poe vaiteh, a tangawn hai ahnie rangleng hmalah a yawng awh han.
12 Zai sa waɗansu su zama shugabannin mutum dubu-dubu da kuma na hamsin-hamsin. Waɗansu za su yi masa noma da girbi. Waɗansu za su ƙera masa makaman yaƙi da kayayyaki don keken yaƙinsa.
Ransa 1,000 touh kaukkung 50 touh kaukkung, ransabawi thaw a poe. Laikawk ka thawn hane hoi cang ka a hane hoi tarantuknae puengcang kasakkung hoi rangleng puengcang kasakkung lah lengkaleng thaw a poe awh han.
13 Zai sa’ya’yanku mata yin aikin turare da dafe-dafe da kuma toye-toye.
Nangmae na canunaw hai a la vaiteh, hmuitui katawkkung, rawca ka khenyawnkung lah thoseh, vaiyei kathakkung lah thoseh, thaw a poe awh han.
14 Zai karɓi gonakinku mafi kyau da gonakin inabinku da gonakin zaitunku yă ba wa ma’aikatansa.
Nangmae lawnaw, misur takhanaw, Olive takhanaw hai a la vaiteh, a sannaw koe a poe awh han.
15 Zai kuma karɓi zakan hatsinku da na inabinku yă ba shugabannin fadarsa da sauran masu hidimarsa.
Nangmae caticamu, a pawhik pung hra pung touh na la pouh vaiteh thaw katawknaw hoi kacuenaw koe a poe awh han.
16 Zai ƙwace bayinku maza da mata, da shanunku, da jakunanku mafi kyau domin su yi masa aiki.
Nangmae na sannu sanpanaw, na thoundoun kahawi kahawinaw hoi lanaw a la vaiteh a thaw tawk awh nahanelah a hno awh han.
17 Zai karɓi zakan dabbobinku, ku kanku za ku zama bayinsa.
Nangmae Tu pung hra pung touh a la vaiteh nangmouh teh ahnimae san lah na o awh han.
18 Sa’ad da ranar ta zo, za ku yi kuka ku nemi a fishe ku daga sarkin da kuka zaɓa, Ubangiji kuwa ba zai ji ku ba.”
Na rawi awh e siangpahrang kecu dawk na khui na ka awh han. Hote hnin dawk na hram na ki awh eiteh, BAWIPA ni na thai pouh mahoeh telah kâhruetcuetnae a poe.
19 Amma mutanen suka ƙi jin Sama’ila, sai suka ce, “A’a, mu dai, muna son sarki yă bi da mu.”
Hatei taminaw ni Samuel e lawk a ek awh teh, ahnimouh ni telah nahoeh. Kaimouh ka uk hane siangpahrang doeh ka ngai.
20 Ta haka za mu zama kamar sauran ƙasashe, mu kasance da sarkin da zai bi da mu, yă tafi tare da mu zuwa yaƙe-yaƙe.
Hattorei doeh kaimouh hai alouke ramnaw hoi kâvan awh han. Kamamouh e siangpahrang ni lawk na ceng pouh han. Ka miphun heh a hrawi vaiteh taran na tuk pouh han. Telah bout a dei awh.
21 Da Sama’ila ya ji duk maganganun da mutanen suka faɗa, sai ya mayar wa Ubangiji.
Samuel ni tamipueng e lawk a ngâi teh BAWIPA koe bout a dei pouh.
22 Ubangiji kuwa ya ce, “Ka saurare su, ka naɗa masu sarki.” Sa’an nan Sama’ila ya ce wa mutanen Isra’ila, “Kowa yă koma garinsa.”
BAWIPA ni Samuel koe ahnimae lawk tarawi haw, ahnimouh han siangpahrang rawi pouh haw telah ati. Samuel ni Isarelnaw koevah namamouh kho lengkaleng ban awh telah atipouh.

< 1 Sama’ila 8 >