< 1 Sama’ila 7 >

1 Mutanen Kiriyat Yeyarim suka ɗauki akwatin alkawarin Ubangiji. Suka kai a gidan Abinadab da ke kan tudu, suka keɓe Eleyazar ɗansa yă lura da akwatin alkawarin Ubangiji.
Kiryat-Yearimne milletın abı Rəbbina q'utye quvkekkana. Manbışe mana tepalyne Avinadavne xaaqa alqavhu, çine k'anyaqar mang'una dix Eleazar ulyozar ha'a.
2 Akwatin Alkawarin ya daɗe a Kiriyat Yeyarim ya kai shekara ashirin cif. Sai dukan mutanen Isra’ila suka yi makoki suka nemi Ubangiji.
Q'utye Kiryat-Yearimeeqa qabıyne yiğıle geeb vaxt ulğooç'e: g'alle sen g'ayts'e. İzrailin milletcad geşşe eyxhe, manbışe Rəbb t'abal ha'a ıxha.
3 Saboda haka Sama’ila ya yi magana da dukan gidan Isra’ila ya ce, in har da zuciya ɗaya kuke juyowa ga Ubangiji sai ku raba kanku da baƙin alloli da gunkin nan Ashtarot, ku ba da kanku ga Ubangiji. Ku yi masa bauta shi kaɗai, zai kuɓutar da ku daga hannun Filistiyawa.
Şamuelee İzrailyne milletık'lecad eyhen: – Şu yik'eençe Rəbbilqa siviyk'alxhee, mebın allahar, Aştoret donan byuttyar dağe'e. Vuşun yik'bı Rəbbis hele, saccu Mang'us ı'bəədat he'e. Manke Mang'vee şu, Filiştinaaşine xılençe g'attivxhan haa'asınbı.
4 Sai Isra’ilawa suka rabu da gumakan Ba’al da Ashtarot suka bauta wa Ubangiji kaɗai.
Mane gahıl İzrailybışee, Ba'aliy Aştoret donan byuttar dağı'ı, saccu Rəbbis ı'bəədat ha'a giviyğal.
5 Sama’ila ya ce, “Ku tattara dukan Isra’ila a Mizfa, ni kuwa zan yi addu’a ga Ubangiji dominku.”
Şamuelee eyhen: – Gırgın İzrailybı Mispa eyhene şahareeqa see'e, zı şol-alla Rəbbis miz k'yaa'as.
6 Sa’ad da suka taru a Mizfa, suka kawo ruwa suka zuba a gaban Ubangiji. A wannan rana suka yi azumi suka tuba, suka ce, “Mun yi wa Ubangiji zunubi!” Sama’ila kuwa ya zauna a Mizfa ya yi mulkin Isra’ilawa.
Manbı Mispeeqa sabı, xhyan alqavhu Rəbbine ögilqa k'ya'a. Mane yiğıl manbışe sivar aqqı eyhen: – Şi Rəbbine ögil bınah hav'u. Şamuelee Mispee İzrailybışis haakimiyvallaniy haa'a.
7 Da Filistiyawa suka ji cewa Isra’ila sun taru a Mizfa, sai shugabanninsu suka zo don su yaƙe Isra’ila. Da Isra’ilawa suka ji labarin, sai suka tsorata saboda Filistiyawa.
İzrailybı Mispeeqa sabıva Filiştinaaşik'le g'ayxhımee, manbışin ç'ak'ınbı İzrailybışilqa vüqqə giviyğal. Man g'ayxhıyn İzrailybı qəvəyq'ənanbı.
8 Suka ce wa Sama’ila, “Kada ka fasa kai kukanmu ga Ubangiji Allahnmu saboda mu, don yă cece mu daga hannun Filistiyawa.”
Mançil-allad manbışe Şamuelik'le eyhen: – Şi Filiştinaaşine xılençe g'attivxhan haa'asdemee, Rəbbilqa, yişde Allahılqa, hınva ehesse, miz k'ee'e.
9 Sama’ila ya kama ɗan rago ya miƙa shi ɗungum hadaya ta ƙonawa ga Ubangiji. Ya yi roƙo ga Ubangiji a madadin Isra’ila, Ubangiji kuwa ya amsa addu’arsa.
Manke Şamuelee gyooqana urg alyapt'ı, mançike Rəbbis gyooxhan haa'ana q'urban ablyaa'a. Şamuelee İzrailynemee Rəbbis miz k'yaa'a, Rəbbeeyid mang'us alidghıniy qelen.
10 Lokacin da Sama’ila yana miƙa hadaya ta ƙonawa, Filistiyawa suka matso kusa don su yi yaƙi da Isra’ila. A ranar Ubangiji ya sa babban tsawa ya ruɗar da Filistiyawa har suka gudu a gaban Isra’ilawa.
Şamuelee gyooxhan haa'ana q'urban ablyaa'amee, Filiştinar İzraililqa k'yooharasva k'ane qeepxha vooxhe. Rəbbee mane yiğıl Filiştinaaşilqa məxüd man xəybı xənne sesika g'əhədəqqə'ə, manbı mançile curaybacab qəpq'ı'n İzrailybışile avub aaxva.
11 Isra’ilawa suka fito a guje daga Mizfa suka fafari Filistiyawa suka yi ta karkashe su a hanya har kwarin Bet-Kar.
İzrailybı Mispeençe qığeepç'ı, Bet-Qarne cigabışeeqa qabı hivxharasmee, Filiştinaaşiqab qihna gyapk'ı, manbı gyabat'a vuxha.
12 Sa’an nan Sama’ila ya ɗauki dutse ya kafa tsakanin Mizfa da Shen, ya sa masa suna, Ebenezer ma’ana, “Har zuwa wannan lokaci Ubangiji ya taimake mu.”
Şamuelee sa g'aye alyapt'ı Mispayneyiy Şenne yı'q'neeqa giviyxhe. Qiyğad «Rəbbee şas inyaqamee kumag hı'ıva» uvhu, mane g'ayeyn do Even-Ezer (kumagna g'aye) giyxhe.
13 Ta haka Isra’ilawa suka ci Filistiyawa. Daga ranan Filistiyawa ba su ƙara yin nasara a kan Isra’ila ba. Ubangiji ya yi gāba da Filistiyawa har ƙarshen zamanin Sama’ila.
Maa'ab avub avxuyn Filiştinar sayıb İzrailyne cigabışeeqa abayle deş. Şamuel ıxhaylette, Rəbbin xıl Filiştinaaşil oğa yı'q'da ıxha.
14 Filistiyawa suka mayar wa Isra’ila da garuruwan da suka ƙwato, wato, daga Ekron zuwa Gat, dukan yankin ƙasarsu da yake ƙarƙashin ikon Filistiyawa. Aka kuma sami zaman lafiya tsakanin Isra’ilawa da Amoriyawa.
Filiştinaaşe, Ekronneyiy Gatıne yı'q'ne aqqıyn İzrailybışin şaharbıyiy çine hiqiy-alladın cigabıd Filiştinaaşine xılençe g'ayşu, yı'q'əlqa sak'al ha'a. İzrailibışdeyiy Emorbışde əree sülyh eyxhe.
15 Sama’ila kuwa ya ci gaba da mulkin Isra’ila dukan rayuwarsa.
Şamuelee ı'mı'rvollette İzrailis haakimiyvalla haa'a.
16 Shekara-shekara Sama’ila yakan fita rangadi zuwa Betel, da Gilgal da Mizfa inda yakan yi musu shari’a.
Mana seniys Bet-Elyqa, Gilgaleeqa, Mispeeqa hark'ın maa İzrailybışis haakimiyvalla haa'a vuxha.
17 Amma yakan komo Rama inda gidansa yake, a nan yakan yi wa Isra’ila shari’a. A nan ne kuma ya gina wa Ubangiji bagade.
Qiyğar mana cune Ramayeene xaaqa siyk'al ıxha. Mançeb mang'vee İzrailis haakimiyvalla haa'a vuxha. Mang'vee mane cigee, Rəbbis q'urbanbı allya'an cigad ali'in.

< 1 Sama’ila 7 >